spon

Sunday, December 31, 2017

Nigerian troops kidnapped Boko Haram members from western Nigeria

The Nigerian military said they had kidnapped Boko Haram from the area
The Nigerian military said it had arrested several suspected Boko Haram militants who attacked a military base in the state of Yobe state of Yobe.
Reports indicate that the militants had abducted villages in the area near Nigeria and Niger.
However, the commander of the Boko Haram militants, Operation Lafia Dole, Major General Nicholas Rogers, told the BBC that military and military forces were kidnapped by Boko Haram.
He added that security forces used a warcraft during a long-term war expedition.
But he said he could not now prove the losses of lives or fatalities in the area.

Meanwhile, some reports say some suspected Boko Haram militants attacked the Maiwa village near Maiduguri, capital of Borno State, killing at least four people.
Information sources said the victims were kidnapped on Saturdays and went to the forest to find the fireplace.
The commander of the armed forces, Boko Haram insisted on Boko Haram militants saying they should convert and put their weapons in place. He said that anyone who put his weapons back and was converted, the army would not expect it.

Nigerian troops kidnapped Boko Haram members from western Nigeria

The Nigerian military said they had kidnapped Boko Haram from the area
The Nigerian military said it had arrested several suspected Boko Haram militants who attacked a military base in the state of Yobe state of Yobe.
Reports indicate that the militants had abducted villages in the area near Nigeria and Niger.
However, the commander of the Boko Haram militants, Operation Lafia Dole, Major General Nicholas Rogers, told the BBC that military and military forces were kidnapped by Boko Haram.
He added that security forces used a warcraft during a long-term war expedition.
But he said he could not now prove the losses of lives or fatalities in the area.

Meanwhile, some reports say some suspected Boko Haram militants attacked the Maiwa village near Maiduguri, capital of Borno State, killing at least four people.
Information sources said the victims were kidnapped on Saturdays and went to the forest to find the fireplace.
The commander of the armed forces, Boko Haram insisted on Boko Haram militants saying they should convert and put their weapons in place. He said that anyone who put his weapons back and was converted, the army would not expect it.

Karim Benzema zai yi jinya

Benzema bai yi atisayen da Real Madrid ta fara a ranar Asabar ba
Dan kwallon Real Madrid, Karim Benzema zai yi jinya, sakamakon raunin da ya ji a wasan hamayya da Barcelona wanda ake yi wa lakabi da El Clasico.
Real ba ta bayyana ranar da Benzema zai dawo fagen tamaula ba, bisa raunin da ya yi a kafarsa ta hagu ba.
Sai dai kuma ana rade-radin cewar dan kwallon ba zai buga wasan Copa del Rey da Real za ta yi da Numancia gida da waje da karawa da Celta Vigo a gasar La Liga da watakila fafatawa da Villarreal da kuma Deportivo La Coruna ba.

Benzema bai halarci atisayen da Madrid ta fara a ranar Asabar ba, sai da likitocin kungiyar sun duba girman raunin da ya yi a ranar 23 ga watan Disamba.
Real Madrid wadda ta ci kofi biyar a 2017, tana ta hudu a kan teburin La Liga, za kuma ta buga wasan zagaye na biyu da Paris St Germain a gasar Zakarun Turai a watan Fabrairu.

Karim Benzema zai yi jinya

Benzema bai yi atisayen da Real Madrid ta fara a ranar Asabar ba
Dan kwallon Real Madrid, Karim Benzema zai yi jinya, sakamakon raunin da ya ji a wasan hamayya da Barcelona wanda ake yi wa lakabi da El Clasico.
Real ba ta bayyana ranar da Benzema zai dawo fagen tamaula ba, bisa raunin da ya yi a kafarsa ta hagu ba.
Sai dai kuma ana rade-radin cewar dan kwallon ba zai buga wasan Copa del Rey da Real za ta yi da Numancia gida da waje da karawa da Celta Vigo a gasar La Liga da watakila fafatawa da Villarreal da kuma Deportivo La Coruna ba.

Benzema bai halarci atisayen da Madrid ta fara a ranar Asabar ba, sai da likitocin kungiyar sun duba girman raunin da ya yi a ranar 23 ga watan Disamba.
Real Madrid wadda ta ci kofi biyar a 2017, tana ta hudu a kan teburin La Liga, za kuma ta buga wasan zagaye na biyu da Paris St Germain a gasar Zakarun Turai a watan Fabrairu.

Rahma sadau yayin datake murnar shiga 2018

Rahama sadau tace duk Wanda yakeso yagan ta suhadu a sabon gari domin murnar shiga shekara 2018 domin kasa inda xaku hadu kayi
Click zakagani sai kunzo

Rahma sadau yayin datake murnar shiga 2018

Rahama sadau tace duk Wanda yakeso yagan ta suhadu a sabon gari domin murnar shiga shekara 2018 domin kasa inda xaku hadu kayi
Click zakagani sai kunzo

Saturday, December 30, 2017

Hausa BBC News BrowserSassa Buhari has appointed the dead to lead his government officials

The government of President Muhammad Buhari issued the names of the men who appointed them leadership at some government departments.
Unfortunately, only the names of some dead Nigerians were named among the targeted ones.
The government has appointed 209 members and over 1,250 members to lead the authorities.
But Garba Shehu, who was the president of the state, has defended the government from alleged failure.
He told the BBC that the list was set up more than two years ago.
He said, "Since October 2016, the names were written, but it was set up to criticize some governors."
No one has ever reviewed the list before it was published on Friday.
President BuhariImage ownership imageGETTY IMAGES
The government spokesperson did not know why the action would be taken against those who released the names.
"There is no reason to take action against a public official because of this mistake," he said.
Among the names is the name of Francis Okpozo who died in December 2016, but his name was in complexity.
He was appointed president of Nigeria Press Council.
Without him, Donald Ugbaja, a former deputy general of the Nigerian Police Command, who died earlier this year, was appointed to lead the Consumer Protection Council.
There are also late Rabran Christopher Utov, whose name is listed on the Nigerian Institute of Social and Economic Research.
Garba Shehu said the names of the deceased persons of other eligible citizens would be changed.

Hausa BBC News BrowserSassa Buhari has appointed the dead to lead his government officials

The government of President Muhammad Buhari issued the names of the men who appointed them leadership at some government departments.
Unfortunately, only the names of some dead Nigerians were named among the targeted ones.
The government has appointed 209 members and over 1,250 members to lead the authorities.
But Garba Shehu, who was the president of the state, has defended the government from alleged failure.
He told the BBC that the list was set up more than two years ago.
He said, "Since October 2016, the names were written, but it was set up to criticize some governors."
No one has ever reviewed the list before it was published on Friday.
President BuhariImage ownership imageGETTY IMAGES
The government spokesperson did not know why the action would be taken against those who released the names.
"There is no reason to take action against a public official because of this mistake," he said.
Among the names is the name of Francis Okpozo who died in December 2016, but his name was in complexity.
He was appointed president of Nigeria Press Council.
Without him, Donald Ugbaja, a former deputy general of the Nigerian Police Command, who died earlier this year, was appointed to lead the Consumer Protection Council.
There are also late Rabran Christopher Utov, whose name is listed on the Nigerian Institute of Social and Economic Research.
Garba Shehu said the names of the deceased persons of other eligible citizens would be changed.

Friday, December 29, 2017

Ana zanga-zangar adawa da gwamnati a biranen Iran

Zanga-zangar ita ce mafi girma tun wacce aka taba gudanarwa a 2009
Zanga-zangar adawa da gwamnatin Iran da aka soma a jiya yanzu ta bazu a manyan biranen kasar.
Mutane da dama ne aka ruwaito sun shiga zanga-zangar a Rasht a arewaci da Kermanshar a yammaci da kuma yankunan Shiraz da Isfahan da Hamadan na kasar.
Da farko an fara zanga-zangar ne domin adawa da tsadar rayuwa, yanzu kuma ta rikide ta koma ta adawa da gwamnati.
Rahotanni sun ce an cafke wasu daga cikin masu zanga-zangar a Tehran babban birnin kasar.
Kamfanin dillacin labaran Iran ya ruwaito mataimakin gwamnan Tehran na cewa gungun mutane 50 ne suka hada gangamin, a wani babban dandalin tsakiyar birnin.
Tun da farko mataimakin gwamnan ya ce 'yan sanda za su tarwatsa gungun masu zanga-zangar.
Masu aiko da rahotanni sun ce zanga-zangar ta adawa da gwamnati ita ce mafi girma tun wacce aka taba gudanarwa a 2009 bayan babban zaben kasar mai cike da kalubale.
An ji masu zanga-zangar na cewa "Mutane na bara".
A birnin Mashhad da ke arewa maso gabashi ne aka gudanar da babbar zanga-zanga, inda aka cafke mutane 52.
An kira zanga-zangar ne ta kafofin sadarwa na intanet, duk da gwamnati ta yi kashedin shirya duk wani gangamin da ya sabawa doka.
Wasu hotunan bidiyo da aka yada a shafukan sadarwa na intanet sun nuna yadda masu zanga-zangar ke arangama da masu zanga-zanga.
Masu zanga-zangar na adawa ne da gazawar gwamnatin shugaba Hassan Rouhani kan magance matsalar hauhawan farashin kayayyakin masarufi.
Zanga-zangar ta rikide ta koma ta adawa da gwamnati tare da yin kiran a saki fursunonin siyasa da kawo karshen cin zarafin da 'yan sanda ke yi wa jama'a.
Masharhanta a gabas ta tsakiya sun ce zanga-zangar ta zo wa gwamnatin Iran ba-zata, wacce ba a saba gani ba.
Wani sakamakon binciken BBC game da Iran ya nuna cewa kashi kusan 30 na 'yan kasar na shiga hali na talauci a shekaru 10 da suka gabata.
Wasu na ganin kudaden ya kamata a ce an kashe domin inganta rayuwarsu, amma an koma ana hidimar yaki da kudaden a Syria da Yemen da Iraqi.
Sannan ana kashe makudan biliyoyi domin watsa farfagandar shi'a a sassan duniya
Shugaba Hassan Rouhani ya yi alkawalin cewa yarjejeniyar nukiliya da ya sanya wa hannu tsakanin Iran da manyan kasashen duniya za ta taimaka wajen farfado da tattalin arzikin kasar idan har an cire ma ta takunkumai.
Tattalin arzikin kasar dai yanzu ya fara bunkasa kamar yadda aka samu sassauci a hauhawan farashin kayayyaki amma har yanzu kasar na fama da karancin masu saka jari yayin da alkalumman rashin aikin ya kai kashi 12.4.

Shugaban Iran Hassan Rouhani na ci gaba da fuskantar kalubalen matsalolin tattalin arziki


Ana zanga-zangar adawa da gwamnati a biranen Iran

Zanga-zangar ita ce mafi girma tun wacce aka taba gudanarwa a 2009
Zanga-zangar adawa da gwamnatin Iran da aka soma a jiya yanzu ta bazu a manyan biranen kasar.
Mutane da dama ne aka ruwaito sun shiga zanga-zangar a Rasht a arewaci da Kermanshar a yammaci da kuma yankunan Shiraz da Isfahan da Hamadan na kasar.
Da farko an fara zanga-zangar ne domin adawa da tsadar rayuwa, yanzu kuma ta rikide ta koma ta adawa da gwamnati.
Rahotanni sun ce an cafke wasu daga cikin masu zanga-zangar a Tehran babban birnin kasar.
Kamfanin dillacin labaran Iran ya ruwaito mataimakin gwamnan Tehran na cewa gungun mutane 50 ne suka hada gangamin, a wani babban dandalin tsakiyar birnin.
Tun da farko mataimakin gwamnan ya ce 'yan sanda za su tarwatsa gungun masu zanga-zangar.
Masu aiko da rahotanni sun ce zanga-zangar ta adawa da gwamnati ita ce mafi girma tun wacce aka taba gudanarwa a 2009 bayan babban zaben kasar mai cike da kalubale.
An ji masu zanga-zangar na cewa "Mutane na bara".
A birnin Mashhad da ke arewa maso gabashi ne aka gudanar da babbar zanga-zanga, inda aka cafke mutane 52.
An kira zanga-zangar ne ta kafofin sadarwa na intanet, duk da gwamnati ta yi kashedin shirya duk wani gangamin da ya sabawa doka.
Wasu hotunan bidiyo da aka yada a shafukan sadarwa na intanet sun nuna yadda masu zanga-zangar ke arangama da masu zanga-zanga.
Masu zanga-zangar na adawa ne da gazawar gwamnatin shugaba Hassan Rouhani kan magance matsalar hauhawan farashin kayayyakin masarufi.
Zanga-zangar ta rikide ta koma ta adawa da gwamnati tare da yin kiran a saki fursunonin siyasa da kawo karshen cin zarafin da 'yan sanda ke yi wa jama'a.
Masharhanta a gabas ta tsakiya sun ce zanga-zangar ta zo wa gwamnatin Iran ba-zata, wacce ba a saba gani ba.
Wani sakamakon binciken BBC game da Iran ya nuna cewa kashi kusan 30 na 'yan kasar na shiga hali na talauci a shekaru 10 da suka gabata.
Wasu na ganin kudaden ya kamata a ce an kashe domin inganta rayuwarsu, amma an koma ana hidimar yaki da kudaden a Syria da Yemen da Iraqi.
Sannan ana kashe makudan biliyoyi domin watsa farfagandar shi'a a sassan duniya
Shugaba Hassan Rouhani ya yi alkawalin cewa yarjejeniyar nukiliya da ya sanya wa hannu tsakanin Iran da manyan kasashen duniya za ta taimaka wajen farfado da tattalin arzikin kasar idan har an cire ma ta takunkumai.
Tattalin arzikin kasar dai yanzu ya fara bunkasa kamar yadda aka samu sassauci a hauhawan farashin kayayyaki amma har yanzu kasar na fama da karancin masu saka jari yayin da alkalumman rashin aikin ya kai kashi 12.4.

Shugaban Iran Hassan Rouhani na ci gaba da fuskantar kalubalen matsalolin tattalin arziki


Fina-finan Kannywood 12 da suka shahara a 2017

Muhsin Ibrahim, Malamin harshen Hausa ne a jami'ar Cologne da ke Jamus kuma Malami a sashin nazarin wasannin kwaikwayo a jami'ar Bayero ta Kano
Duk da babban kalubalen matsalar satar fasaha da masana'antar finafinan Kannywood ke fuskanta, amma an fitar da fina-finai da dama a cikin shekarar 2017, da suka kunshi masu kayatarwa da marar kyau da matsakaita.
Kuma kafin shekarar ta kawo karshe ana sa ran fitowar wasu sabbin fina-finai, kamar Juyin Sarauta, Sabon Dan Tijara, Dan Sarkin Agadaz, Mu Zuba Mu Gani, Dan Kuka a Birni da dai sauransu.
Don haka daya ko biyu daga cikinsu na iya shiga sahun Fina-finan 2017.
1. There's a Way
Ana ganin wannan ne Fim na Inglishi na farko a masana'antar Kannywood, wanda furodusansa shi ne babban malamin Ingilishi Kabiru Jammaje, sannan Falalu Dorayi a matsayin darakta.
Fim din ya bayar da labari ne akan gwagwarmaya tsakanin masu karamin karfi da attajirai. Fina-finan Kannywood 12 da suka shahara a 2017
An fito da halayyar wasu 'ya'yan attajirai a Jami'a da kuma rayuwar mata, wanda a haka aka tsara labarin.
Soyayya ce tsakanin Isham (Nuhu Abdullahi) Dan talaka amma hazikin dalibi da kuma Fadila (Hajara Jalingo) 'yar wani babban hamshakin attajiri Alhaji Mahdi (Sani Mu'azu) wanda ba ya kaunar hada zuri'a da talaka inda ya bi duk hanyoyin da zai bi domin ganin ya raba su.
Ana sa ran This is the Way, zai fito kafin karshen shekara. Raunin Fim din shi ne karshensa da kuma amfani da salon harshe mai sarkakiya.
Amma tsarin fim din baki dayansa ya kayatar wanda hakan martani ne ga sukar da ake wa masu shirya finafinan Hausa cewa jahilai ne, da ba su iya da turanci ba.
2. Umar Sanda
Kamal S. Alkali ne Daraktan Fim din, labarin ya mayar da hankali ne a kan mai ra'ayin rikau Umar Sanda (Ali Nuhu) da iyalinsa.
Ko da yake ma'aikaci ne, kuma yana kokarin ganin iyalinsa na cikin wadata. Ana zaman lafiya har zuwa lokacin da 'yarsa ta hadu da wani abokin karatunta Dan shugaban 'Yan sanda da aka shagwaba, wanda kuma ta kashe shi a kokarin kare kanta.
Umar Sanda ne ya binne gawar a yayin da 'yan sanda ke bincike mai tsauri.
Duk da cewa an kwaikwayi fim din ne daga wani fim na Indiya, amma yadda aka tsara shi zai iya kasancewa daya daga cikin mafi shahara a bana. Ya nuna girman gaskiya da hadin kai da dabi'u masu kyau.
3. Ankon Biki
Ali Gumzak ne daraktan Fim din, kuma Ankon Biki ya mayar da hankali ne a kan muhimmin batu da ake fuskanta a yanzu.
Mubarak (Adam Zango) da Fa'iza (Sadiya Bulala) suna shirin aure, sai Fa'iza ta kawo batun "Anko" da bukatar a hada wani babban bikin kasaita a wani wuri mai tsada.
Mubarak da abokansa sun yi iya kokarin ganin sun biya bukatar Amarya da kawayenta amma sun gagara, amma Amaryar ta dage a kan bukatar har ta bayar da kanta a madadin kudin kama wajen da za a yi bikin.
Ya fasa aurenta a ranar bikin bayan asirinta ya tonu, kuma a madadinta ya auri kawarta ta kud da kud. Fim din ya nuna girman nisan da wasu mata ke dauka don cimma bukatunsu.
Duk da yake wasu wuraren a fitowar fim din na da tsayi amma an yi amfani da Hausa mai kyau da salon magana.
Sauran taurarin fim din sun hada da Hafsar Idris da Umma Shehu da Al Amin Buhari da dai sauransu.
4.Rariya
Yaseen Auwal ne Daraktan Rariya, kuma fim na farko da Rahama Sadau ta dauki nauyin fitowarsa, wato matsayin furodusa.
Labarin Fim din ya danganta tasirin wayar salula ta zamani da ake kira "komi da ruwanka". Fim din ya shafi yadda wasu 'yan matan Jami'a ke amfani da wayar salula domin janyo hankalin maza.

Yadda aka hada fim din ya kayatar. Babban muhimmin abu shi ne yadda daya daga cikin 'yan matan ta banbanta da saura inda har ta yi kokarin kammala karatunta.
Mutane da dama ba za su so haka ba, musamman iyaye da ke da'awar karatun 'ya'ya mata. Amma duk da haka linzamin labarin ya shafi abin da ke faruwa kuma ke shafar jama'a.
Taurarin Fim din sun kunshi Ali Nuhu da Rabiu Rikadawa da Rahma Sadau da Fati Washa da Hafsar Idris da sauransu.
5.Mijin Yarinya
Ali Gumzak ne Darakta, kuma Mijin Yarinya ya shafi labarin wani Dattijo Attajiri Bashir Nayaya (Alhaji).
Wata rana ya ji matansa guda biyu da Allah bai ba su haihuwa ba suna ma shi addu'ar mutuwa domin gadon dukiyarsa kuma don su aure yara samari, su yi sabuwar rayuwa.
Saboda haka ne ya je ya auri budurwa Maryam Yahaya bayan ya saye imanin iyayenta da saurayinta da kudi.
Wannan ne ya fusata manyan 'ya'yansa Aminu Sharif da Sadiya Bulala, inda suka taya iyayensu mata kishi.
Bayan shafe lokaci ana makirci da takaddama, Alhaji ya yanke shawarar sakin dukkanin matansa, hadi da amaryarsa. Fim din na kunshe da darussa masu yawa a yadda aka tsara fim din.
Sabuwar 'yar fim Maryam Yahya ta yi kokari a fim din mai kunshe da gwanaye. Ba tare da zuzutawa ba fim din na cike da ban dariya da ilmantarwa.
6.Kalan Dangi
Wannan ma wani fim ne na barkwanci da Ali Gumzak ya bada umurni wato a matsayin Darakta, Fim din ya nuna yadda talakawa ke neman arziki da kuma attajirai.
Yayin da kuma masu arzikin ke kaskanta Talakawa. Ali Nuhu da Aminu Sharif da Sadiq Sani Sadiq da Jamila Nagudu da Fati Washa da Aisha Tsamiya na rayuwa ne ta nuna arziki da karya da makirci da nuna karfin iko. Idan kana neman nishadantarwa, to ka nemi Kalan Dangi.
Sai dai an raba fim din biyu, na daya da na biyu. Amma an takaita labarin da kuma karshensa, wanda ake sa ran fitarwa a shekara mai zuwa.
Kamar taken fim din Karshen Kalan Dangi zai iya kawo karshen duk wani rikici.
7.Makaryaci
Kamar sauran shahararrun fina-finan barkwanci da aka fitar a 2017, Ali Gumzak ne daraktan Makaryaci.
Sadiq Sani Sadiq ne da Allah ya ba basirar wasan kwaikwayo, ya daukaka fim din a matsayin daya daga cikin fitattu a bana. Labarin Fim din ya shafi yadda kwadayinsa na dukiya ya kai shi ga samun kudi ba tare da ya sha wata wahala ba.
Yakan je ya yi hayar tufafi ya harde cikin babbar motar mai gidan Rabiu Daushe ana tuka shi zuwa wurare har zuwa cikin Jami'a. Yakan yi wa dalibai karyar cewa shi dan gidan minista ne ko ambasada.
A hakan ne ya fara soyayya da daya daga cikin daliban Hafsat Idris. Ba tare da bin umurnin kakanninsa ba, ya je ya kadar da dabbobinsa na gado, domin ya kashe wa budurwarsa kudi wacce daga baya ta gano asalinsa.
Taurarin Fim din sun kunshi Sulaiman Bosho da Mama Tambaya da Mustapha Nabaruska da Musa Maisana'a da sauransu.
8.Husna ko Huzna
Husna (Jamila Naguda da Abdul (Adam Zango) sun shirya yin aure, yayin da kuma Huzna (Fati Washa) ta yi kokarin hana auren saboda matukar son da ta ke wa Abdul.
A yayin da suke hamayya, wata rana Husna ta watsa wa Huzna guba a fuska, ba tare da sanin cewa ashe fatalwa ce. Washegari Huzna ta tafi gidansu ta mallaki Husna.
Wannan ya bude wani sabon babin hamayya tsakaninsu inda Huzna ta shiga jikin Husna kuma ta ci gaba da zama a gidanta. Yadda aka tsara fim din ya ja hankali.
Amma duk da akwai matsaloli da aka samu, Fim din na iya zama daya daga cikin manyan fitattu finafinai a Kannywood.
Fim din dai bai kasance wani abin muni ga mata ba, kamar yadda aka tsara labarin fim din irin na ban tsoro, a rikicin rayuwar aure tsakanin mata don mallakar namiji.
Rawar da Washa ta taka ya kayatar. Falalu Dorayi ne Daraktan Fim din.
9.Burin Fatima
Wasu za su yi mamakin yadda wannan fim ya shigo sahun fitattu. Ya cancanta. Labari ne akan wata matar aure da ta fada tarkon shawarar kawarta.
Aisha Tsamiya tauraruwar fim din ita ce kuma ta dauki nauyin fitowarsa a matsayin furodusa.
Fim din ya ba da labarin wata mata (Tsamiya) da mijinta, Adam Zango a yayin da ta ke makaranta, wata kawarta ta ba ta shawarar ta zubar da juna biyu da take dauke shi don ta samu sukunin karatu.
Ta karbi shawarar kuma ta yi wa mijinta karya cewa cikin ya bare, ba tare da sanin cewa ba ta kara haihuwa ba. Ta fuskanci kalubale daga sarakuwarta kan rashin haihuwa inda ta tursasawa Zango ya kara aure.
Ali Gumzak ne ya bayar umurni a fim din da ba a kashewa kudi ba. Sannan bai samu karbuwa ba.
Amma ba don haka ba da zai kasance daya daga cikin finafinan da suka samu karbuwa ga jama'a. Wannan dai ci gaba ne ga Tsamiya, kasancewar fim dinta na farko a matsayin furodusa.
10.Mansoor
Fim din Mansoor na FKD yana cikin wadanda ake kururutawa a matsayin gwarzon shekara. Ali Nuhu ne Darakta.
An fara fim din ne da soyayyar wasu matasa daliban makaranta, Maryam Yahaya da Umar M. Sharif.
Amma mahaifin Sharif ne ya kawo karshen abotar, saboda yana zargin Sharif ba ya da uba, wanda wannan ya ba shi kwarin guiwar gudanar da bincike domin gano asalin mahaifinsa, ba tare da sanin cewa ashe gwamnan jiha ba ne mahaifinsa.
Labari ne ya mamaye fim din. Kuma ko shakka babu, fim din ya kasance kamar a zahiri. Baki dayan fim din ya shafi labarin matasan masoya tsakaninsu da iyayensu.
An aiwatar da fim din da kyau. Taurarin fim din sun hada da Ali Nuhu da Abba El Mustapha da Baballe Hayatu da Teema Yola da dai sauransu.
11Dawo Dawo
Fim din Kabuwagawa ne wanda Ali Gumzak ya bayar da umurni.
Dawo-Dawo labari ne game da wasu da suka reni yaro (Adam Zango) tun kuriciya har girmansa inda suka kuma aurar ma shi da 'yarsu (Maryam Gidado).

Amma daren farkon aurensu, amaryar ta yi karyar cewa tana da aljannu, ta tursasa ma shi ya sake ta. Nan take iyayen suka daura ma shi aure da kanwarta (Aisha Tsamiya).
Ita kuma (Gidado) ta koma ga tsohon saurayinta (Zahraddeen Sani) wanda saboda shi ta kulla makircin. Daga baya ya yi watsi da ita, inda ta shiga wani hali ta koma kamar mahaukaciya lokacin da ta fahimci cewa ta dauke da cikin Zaharaddeen.
Fim din na cike da makirci da rikici, kuma taurarin fim din Zango da Tsamiya da Gidado suna yi kokari sosai. Wannan ya sa fim din ya sha gaban takwarorinsa a bana.
12Ta Faru ta Kare
Aminu Saira ne daraktan Ta Faru ta Kare, labarin fim din ya shafi rayuwar Hafsat Idris, gurguwa, makauniya amma 'yar attajiri, da kuma Aminu Sharif (Momo) wanda ya aure ta kuma yake cin amanarta yana kawo 'yan matansa a gidanta har zuwa lokacin da dubunsa ta cika.

Inda Adam Zango, abokin wasanta wanda Momo ya yi wa kanwarsa ciki ya yake shi har ya fitar da shi daga gidan.
Fim din na tattare da nishadi. Hafsat Idris da ta fito mai nakasar jiki da kuma Momo sun yi kokari a rawar da suka taka a fim din.
Sauran taurarin fim din sun hada Hadiza Gabon da Hauwa Waraka da sauransu.