spon

Showing posts with label Wasanni. Show all posts
Showing posts with label Wasanni. Show all posts

Monday, December 11, 2017

Champions League last-16 draw:




Champions League last-16 draw: Anxiety as Barca, Madrid, Tottenham, City, Man Utd know foes


The stage is set for today’s Champions League round of 16 draw, with the likes of Real Madrid, Chelsea, Barcelona, Man City, Man Utd and Tottenham set to know who they will face in the first knock-out stage of Europe’s elite competition.
The draw will take place at Uefa headquarters in Nyon, Switzerland . The draw is set to get underway at 11am GMT.
With all the English sides involved in  Champions Leaguefootball this year now safely thorough to the knockout stages, thoughts will be turning to the draw for the round of 16
Given the form of the likes of Real Madrid and Bayern Munich, who both  finished second in their respective groups, the draw looks to be an enticing one this season.
After finishing second in their group, Chelsea now face the daunting prospect of a potential tie against Barcelona or Paris Saint-Germain.
There will be two seeded pots to draw from. The first pot being made up of group winners and the second runners-up.
16 sides will be drawn from the hat in Nyon, though no team can play another from their group or domestic division at this stage.
The teams in the draw are FC Basel, PSG, Bayern, Roma, Chelsea, Barcelona, Juventus, Liverpool, Sevilla, Man City, , Shakhtar Donetsk,  Besiktas, Porto, Tottenham and holders Real Madrid
And Mauricio Pochettino  says that any team  Tottenham  face in the next round of the  Champions League  will be tough and that he has no preference on who they draw next.
While many fans will be keen to avoid the the likes of Bayern or Juventus, Pochettino insists he will take any tie in the round of 16.
“No, no preference,” Pochettino said when asked who he would like to face.

Champions League last-16 draw:




Champions League last-16 draw: Anxiety as Barca, Madrid, Tottenham, City, Man Utd know foes


The stage is set for today’s Champions League round of 16 draw, with the likes of Real Madrid, Chelsea, Barcelona, Man City, Man Utd and Tottenham set to know who they will face in the first knock-out stage of Europe’s elite competition.
The draw will take place at Uefa headquarters in Nyon, Switzerland . The draw is set to get underway at 11am GMT.
With all the English sides involved in  Champions Leaguefootball this year now safely thorough to the knockout stages, thoughts will be turning to the draw for the round of 16
Given the form of the likes of Real Madrid and Bayern Munich, who both  finished second in their respective groups, the draw looks to be an enticing one this season.
After finishing second in their group, Chelsea now face the daunting prospect of a potential tie against Barcelona or Paris Saint-Germain.
There will be two seeded pots to draw from. The first pot being made up of group winners and the second runners-up.
16 sides will be drawn from the hat in Nyon, though no team can play another from their group or domestic division at this stage.
The teams in the draw are FC Basel, PSG, Bayern, Roma, Chelsea, Barcelona, Juventus, Liverpool, Sevilla, Man City, , Shakhtar Donetsk,  Besiktas, Porto, Tottenham and holders Real Madrid
And Mauricio Pochettino  says that any team  Tottenham  face in the next round of the  Champions League  will be tough and that he has no preference on who they draw next.
While many fans will be keen to avoid the the likes of Bayern or Juventus, Pochettino insists he will take any tie in the round of 16.
“No, no preference,” Pochettino said when asked who he would like to face.

An jefi Jose Mourinho sannan an fasa wa Mikel Arteta na Man City kai

An jefi kociyan Manchester United Jose Mourinho da ruwa da madara shi kuma mai koyar da 'yan wasan Manchester City motsa jiki Mikel Arteta ya ji rauni a ka yayin wata sa-in-sa bayan wasan kungiyoyin biyu ranar Lahadi.
'Yan United sun harzuka ne kan abin da suke gani ya wuce-makadi-darawa a lokacin murnar da 'yan wasan City suke yi bayan sun bi abokan hamayyar tasu har gida Old Trafford sun casa su 2-1, suka yi musu fintinkau da maki 11 a teburin Premier.
'Yan wasan City sun rika burede a gaban magoya bayansu bayan an tashi daga wasan, kuma 'yan tawagar horar da 'yan wasan sun nemi kociyansu Pep Guardiola shi ma ya bi sahu a cashe da shi amma ya ki.
Bayan 'yan wasan gaba daya sun kama hanyarsu zuwa dakunanunsu na sauya tufafi, a nan ne ake ganin Mourinho ya nuna bacin ransa a kofar dakin tawagar Man City, a kan hanyarsa ta zuwa wajen hira da 'yan jarida.
'Yan Manchester City sun mayar da martani inda mai tsaron ragarsu dan Brazil Ederson da Mourinho suka yi cacar-baki da harshen Portugal.
Daga nan ne kuma aka jefi Mourinhon da wani kwalin madara da aka bari a dakin na bakin, ko da yake ba ta bata shi ba amma ta bata wani daga cikin ma'aikatansa.
Kuma an ga kociyan ya shiga dakin alkalin wasa a lokacin daga bisani ya fito ya tafi wajen hira da 'yan jarida, amma dai bai yi maganar abin da ya faru ba a yayin ganawar.
Mikel Arteta a motaHakkin mallakar hotoCAVENDISH PRESS
Image captionMikel Arteta ya rufe goshinsa lokacin da ya je filin atisaye na Manchester City ranar Litinin da safe
An ga mai horar da 'yan wasan City motsa jiki Mikel Arteta ya ji rauni a ka amma ba a san yadda ya ji ciwon ba, kuma dukkanin bangarorin kungiyoyin biyu sun ce ba a ba wa hammata iska ba.

An jefi Jose Mourinho sannan an fasa wa Mikel Arteta na Man City kai

An jefi kociyan Manchester United Jose Mourinho da ruwa da madara shi kuma mai koyar da 'yan wasan Manchester City motsa jiki Mikel Arteta ya ji rauni a ka yayin wata sa-in-sa bayan wasan kungiyoyin biyu ranar Lahadi.
'Yan United sun harzuka ne kan abin da suke gani ya wuce-makadi-darawa a lokacin murnar da 'yan wasan City suke yi bayan sun bi abokan hamayyar tasu har gida Old Trafford sun casa su 2-1, suka yi musu fintinkau da maki 11 a teburin Premier.
'Yan wasan City sun rika burede a gaban magoya bayansu bayan an tashi daga wasan, kuma 'yan tawagar horar da 'yan wasan sun nemi kociyansu Pep Guardiola shi ma ya bi sahu a cashe da shi amma ya ki.
Bayan 'yan wasan gaba daya sun kama hanyarsu zuwa dakunanunsu na sauya tufafi, a nan ne ake ganin Mourinho ya nuna bacin ransa a kofar dakin tawagar Man City, a kan hanyarsa ta zuwa wajen hira da 'yan jarida.
'Yan Manchester City sun mayar da martani inda mai tsaron ragarsu dan Brazil Ederson da Mourinho suka yi cacar-baki da harshen Portugal.
Daga nan ne kuma aka jefi Mourinhon da wani kwalin madara da aka bari a dakin na bakin, ko da yake ba ta bata shi ba amma ta bata wani daga cikin ma'aikatansa.
Kuma an ga kociyan ya shiga dakin alkalin wasa a lokacin daga bisani ya fito ya tafi wajen hira da 'yan jarida, amma dai bai yi maganar abin da ya faru ba a yayin ganawar.
Mikel Arteta a motaHakkin mallakar hotoCAVENDISH PRESS
Image captionMikel Arteta ya rufe goshinsa lokacin da ya je filin atisaye na Manchester City ranar Litinin da safe
An ga mai horar da 'yan wasan City motsa jiki Mikel Arteta ya ji rauni a ka amma ba a san yadda ya ji ciwon ba, kuma dukkanin bangarorin kungiyoyin biyu sun ce ba a ba wa hammata iska ba.

Mohamed Salah ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Africa ta BBC

Dan wasan kasar Masar da kuma Liverpool, Mohamed Salah, ya ci kyautar gwarzon dan kwallon Afirka ta BBC ta shekarar 2017.
Bayan ya samu kuri'u masu tarin yawa, Muhamed Salah ya doke dan wasan Gabon Pierre-Emerick Aubameyang da dan kasar Guinea Naby Keita da dan Senegal Sadio Mane da kuma dan Najeriya, Victor Moses.
Dan wasan mai shekara 25 ya shaida wa BBC cewar: "Na yi murnar cin wannan kyautar."
"Mutum zai ji dadi na musamman idan ya ci wata kyauta. Za ka ji ka taka rawar gani a shekara, na yi murna matuka. Zan so in sake cin kyautar a shekara mai zuwa!"
Salah, wanda ya fi kowa cin kwallo a gasar Firimiya da kwallayensa 13, ya taka rawar gani a wannan shekarar a kulob dinsa da kuma kasarsa.
A farkon shekarar 2017, shi ne ya jagoranci kasar Masar a lokacin da 'yan wasanta suka zo na biyu a gasar cin kofin nahiyar Afirka.
Daga baya a cikin wannan shekarar, dan wasan gaban mai yawan gudu, ya taka rawa a wajen cin dukkan kwallaye bakwai din da suka sa tawagar kasarsa, Pharaohs, ta samu zuwa gasar cin kofin duniya ta kwallon kafa a karon farko tun shekarar 1990 - ya tallafa wajen cin kwallo biyu kuma ya ci kwallo biyar, ciki har da fenareti na karshen da ya yi amfani da shi ya ci Kongo, lamarin ya sa kasarsa ta samu zuwa gasar ta Rasha.
"Ina so na kasance dan Masar da ya fi fice saboda haka ina aiki tukuru," in ji mutumin da ya zama dan Masar na uku da ya ci kyautar kuma na farko tun shekarar 2008.
"Ina bin hanyata kuma ina son kowa a Masar ya bi hanyata."
Iya taka ledar Salah a kungiyar kwallon kafarsa ta yi kyawun yadda yake taka leda wa kasarsa.
A Italiya, ya ci kwallaye 15 kuma ya taimaka a ci wasu 11 a lokacin da ya tallafa wa Roma ta zo ta biyu a gasar Serie A, mataki mafi girma da kungiyar ta kai cikin shekara bakwai, kafin ya koma Liverpool ya kuma ci mata kwallaye 13 cikin wasannin gasar Firimiya 16.
"Zan so in gode wa takwarorina na Liverpool kuma na ji dadin kakar da na yi da Roma. Saboda haka ya zama dole in gode wa abokan taka leda na a can da kuma tawagar kwallaon kafar kasata," in ji Salah.
"Tun da na zo nan, na so in yi aiki tukuru domin nuna wa kowa salon kwallo na. Na so in dawo gasar Firimiya tun da na bar ta, saboda haka ina matukar murna."
Salah ya dauki hankalin masu kallon gasar Firimiya cikin gaggawa a wannan kakar, maimakon irin rawar da ya taka a kakar 2014-15 da ba ta kai haka ba.
"Ya cancanci kyautar," in ji kocin Liverpool Jurgen Klopp, wanda ya bai wa dan wasan kyautar a makarantar kulob din ta horaswa da ke unguwar Melwood.
"Ni wani mutum ne mai sa'a. Na samu damar aiki da wasu 'yan wasa kwararru kadan kuma ina murnar cewa a yanzu da "Mo" nake aiki.
"Ta inda maganar ta yi da di ita ce kasancewarsa matashi har yanzu, yana da damar kara kwarewa, yana da baiwa mai yawa da zai iya kara kwarewa a kai, amman haka ya kamata, da gaske, in yi aiki da shi."
A yanzu haka sunan Salah ya shiga cikin jerin sunayen 'yan wasan Afirka da suka fi fice irin su Abedi Pele da George Weah da Jay-Jay Okocha da kuma Didier Drogba, ta hanyar cin kyautar gwarzon dan kwallon Afirka ta shekara.
"Ina matukar murnar kasancewa kaman su wajen cin wannan kyautar," in ji dan Masar din, wanda ya bi sahun 'yan kasarsa Mohamed Barakat (a shekarar 2005) da kuma madugu Aboutreika (a shekarar 2008) wajen cin kyautar .
Mohamed Salah ya zama dan Masar na uku da ya ci kyautar bayan Mohamed Barakat da Mohamed Aboutreika
Image captionMohamed Salah ya zama dan Masar na uku da ya ci kyautar bayan Mohamed Barakat da Mohamed Aboutreika
Wadanada su ka ci kyautar gwarzon dan kwallon Afirka na shekara a baya :
2016: Riyad Mahrez (Leicester City da Algeriya)
2015: Yaya Toure (Manchester City da Kot Dibuwa)
2014: Yacine Brahimi (Porto & Algeriya)
2013: Yaya Toure (Manchester City da Kot Dibuwa)
2012: Chris Katongo (Henan Construction da Zambiya)
2011: Andre Ayew (Marseille da Ghana)
2010: Asamoah Gyan (Sunderland da Ghana)
2009: Didier Drogba (Chelsea da Kot Dibuwa)
2008: Mohamed Aboutrika (Al Ahly da Masar)
2007: Emmanuel Adebayor (Arsenal da Togo)
2006: Michael Essien (Chelsea da Ghana)
2005: Mohamed Barakat (Al Ahly da Masar)
2004: Jay-Jay Okocha (Bolton da Najeriya)
2003: Jay-Jay Okocha (Bolton da Najeriya)
2002: El Hadji Diouf (Liverpool da Senegal)
2001: Sammy Kuffour (Bayern Munich da Ghana)
2000: Patrick Mboma (Parma da Cameroon

Mohamed Salah ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon Africa ta BBC

Dan wasan kasar Masar da kuma Liverpool, Mohamed Salah, ya ci kyautar gwarzon dan kwallon Afirka ta BBC ta shekarar 2017.
Bayan ya samu kuri'u masu tarin yawa, Muhamed Salah ya doke dan wasan Gabon Pierre-Emerick Aubameyang da dan kasar Guinea Naby Keita da dan Senegal Sadio Mane da kuma dan Najeriya, Victor Moses.
Dan wasan mai shekara 25 ya shaida wa BBC cewar: "Na yi murnar cin wannan kyautar."
"Mutum zai ji dadi na musamman idan ya ci wata kyauta. Za ka ji ka taka rawar gani a shekara, na yi murna matuka. Zan so in sake cin kyautar a shekara mai zuwa!"
Salah, wanda ya fi kowa cin kwallo a gasar Firimiya da kwallayensa 13, ya taka rawar gani a wannan shekarar a kulob dinsa da kuma kasarsa.
A farkon shekarar 2017, shi ne ya jagoranci kasar Masar a lokacin da 'yan wasanta suka zo na biyu a gasar cin kofin nahiyar Afirka.
Daga baya a cikin wannan shekarar, dan wasan gaban mai yawan gudu, ya taka rawa a wajen cin dukkan kwallaye bakwai din da suka sa tawagar kasarsa, Pharaohs, ta samu zuwa gasar cin kofin duniya ta kwallon kafa a karon farko tun shekarar 1990 - ya tallafa wajen cin kwallo biyu kuma ya ci kwallo biyar, ciki har da fenareti na karshen da ya yi amfani da shi ya ci Kongo, lamarin ya sa kasarsa ta samu zuwa gasar ta Rasha.
"Ina so na kasance dan Masar da ya fi fice saboda haka ina aiki tukuru," in ji mutumin da ya zama dan Masar na uku da ya ci kyautar kuma na farko tun shekarar 2008.
"Ina bin hanyata kuma ina son kowa a Masar ya bi hanyata."
Iya taka ledar Salah a kungiyar kwallon kafarsa ta yi kyawun yadda yake taka leda wa kasarsa.
A Italiya, ya ci kwallaye 15 kuma ya taimaka a ci wasu 11 a lokacin da ya tallafa wa Roma ta zo ta biyu a gasar Serie A, mataki mafi girma da kungiyar ta kai cikin shekara bakwai, kafin ya koma Liverpool ya kuma ci mata kwallaye 13 cikin wasannin gasar Firimiya 16.
"Zan so in gode wa takwarorina na Liverpool kuma na ji dadin kakar da na yi da Roma. Saboda haka ya zama dole in gode wa abokan taka leda na a can da kuma tawagar kwallaon kafar kasata," in ji Salah.
"Tun da na zo nan, na so in yi aiki tukuru domin nuna wa kowa salon kwallo na. Na so in dawo gasar Firimiya tun da na bar ta, saboda haka ina matukar murna."
Salah ya dauki hankalin masu kallon gasar Firimiya cikin gaggawa a wannan kakar, maimakon irin rawar da ya taka a kakar 2014-15 da ba ta kai haka ba.
"Ya cancanci kyautar," in ji kocin Liverpool Jurgen Klopp, wanda ya bai wa dan wasan kyautar a makarantar kulob din ta horaswa da ke unguwar Melwood.
"Ni wani mutum ne mai sa'a. Na samu damar aiki da wasu 'yan wasa kwararru kadan kuma ina murnar cewa a yanzu da "Mo" nake aiki.
"Ta inda maganar ta yi da di ita ce kasancewarsa matashi har yanzu, yana da damar kara kwarewa, yana da baiwa mai yawa da zai iya kara kwarewa a kai, amman haka ya kamata, da gaske, in yi aiki da shi."
A yanzu haka sunan Salah ya shiga cikin jerin sunayen 'yan wasan Afirka da suka fi fice irin su Abedi Pele da George Weah da Jay-Jay Okocha da kuma Didier Drogba, ta hanyar cin kyautar gwarzon dan kwallon Afirka ta shekara.
"Ina matukar murnar kasancewa kaman su wajen cin wannan kyautar," in ji dan Masar din, wanda ya bi sahun 'yan kasarsa Mohamed Barakat (a shekarar 2005) da kuma madugu Aboutreika (a shekarar 2008) wajen cin kyautar .
Mohamed Salah ya zama dan Masar na uku da ya ci kyautar bayan Mohamed Barakat da Mohamed Aboutreika
Image captionMohamed Salah ya zama dan Masar na uku da ya ci kyautar bayan Mohamed Barakat da Mohamed Aboutreika
Wadanada su ka ci kyautar gwarzon dan kwallon Afirka na shekara a baya :
2016: Riyad Mahrez (Leicester City da Algeriya)
2015: Yaya Toure (Manchester City da Kot Dibuwa)
2014: Yacine Brahimi (Porto & Algeriya)
2013: Yaya Toure (Manchester City da Kot Dibuwa)
2012: Chris Katongo (Henan Construction da Zambiya)
2011: Andre Ayew (Marseille da Ghana)
2010: Asamoah Gyan (Sunderland da Ghana)
2009: Didier Drogba (Chelsea da Kot Dibuwa)
2008: Mohamed Aboutrika (Al Ahly da Masar)
2007: Emmanuel Adebayor (Arsenal da Togo)
2006: Michael Essien (Chelsea da Ghana)
2005: Mohamed Barakat (Al Ahly da Masar)
2004: Jay-Jay Okocha (Bolton da Najeriya)
2003: Jay-Jay Okocha (Bolton da Najeriya)
2002: El Hadji Diouf (Liverpool da Senegal)
2001: Sammy Kuffour (Bayern Munich da Ghana)
2000: Patrick Mboma (Parma da Cameroon