Monday, September 10, 2018

WAKAR SHAFIN AREWABLOG
wacce Haruna A Zango yayi musa
shafin fayai fushe wajen kawo labarai da kuma wakoki na musamman
Download vidio here

SHUGABA: SHUGABA MAI CI DA ADDINI MALAM IBRAHIM SHEKARAU YASAKE KALAMAN KARYA
MALAM IBRAHIM SHEKARAU YASAKE KALAMAN KARYA
Ga,abinda yake cewa"Manzon Allah ma da aka takura masa hijira yayi
Don haka nima da masoyana munyi hijira da ga PDP zuwa APC domin yaki da zalunci Akasa,cewar malam shekarau
Ga,abinda yake cewa"Manzon Allah ma da aka takura masa hijira yayi
Don haka nima da masoyana munyi hijira da ga PDP zuwa APC domin yaki da zalunci Akasa,cewar malam shekarau
Sunday, September 9, 2018
Saturday, September 8, 2018

DADIN KOWA SABON SALO EPISODE 70
-yau glorier tajawa Baban Nasir kunne
-ayau su Aminu sk sundawo
-yau Hansatu tanemi komawa Gida mijin ta
Friday, September 7, 2018
Subscribe to:
Posts (Atom)