spon

Monday, July 9, 2018

Home An Kai Sabbin Hare Hare Kan Fulani A Filato

Subscribe Our Channel


An Kai Sabbin Hare hare Kan Fulani A Filato
__¥___
*
Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta tabbatar cewa wasu matasa ‘yan kabilar Birom sun kai wasu hare hare a kan wasu makiyaya Fulani da ke zaune kusa da kwalejin ‘yan sanda da ke garin Buruku a karamar hukumar Jos ta Yamma.




Rahotanni sun nuna cewa, babu wanda ya rasa ransa a yayin harin sai da wasu Fulani su biyu da aka yi wa rauni da kuma wata karamar saniya da aka kashe. Kakakin Rundunar ‘Yan sanda, Tyopev Terna ya tabbatar da cewa an warware rikicin bayan wani zama da aka yi tsakanin masu ruwa da tsaki a rikicin.
#Rariya

No comments:
Write blogger