spon

Showing posts with label sport. Show all posts
Showing posts with label sport. Show all posts

Monday, July 9, 2018

PSG na son Coutinho, Madrid ta matsa kan Hazard, ina Ozil zai koma?

Paris St-Germain na neman sayen dan wasan Barcelona Philippe Coutinho, mai shekara 26, kan fam miliyan 239, domin hakan ya taimaka wurin shawo kan Neymar ya ci gaba da zama a kulob din, kamar yadda jaridar Mundo Deportivo ta rawaito.
Wasu rahotannin kuma na cewa Neymar, mai shekara 26, na son ganin Edinson Cavani ya bar PSG, inda ake ganin akwai yiwuwar dan wasan gaban na Uruguay ya koma Napolia cewar (Sport).
Manyan 'yan wasan biyu sun samu sabani a kakar da ta gabata kan neman iko a kulob din.

Shugaban Real Madrid Florentino Perez tuni ya warewa Eden Hazard jesi da lambar da zai saka idan har dan kwallon mai shekara 27 na Chelsea da Belgium ya koma Bernabau da murza-leda, kamar yadda Diario Gol ta rawaito.

Dan uwan Antonio Conte ya bayyana alamun da ke nuna cewa kocin dan kasar Italiya zai ci gaba da zama a Chelsea, a daidai lokacin da ake nuna rashin tabbas kan makomarsa, a cewar Daily Mirror
Manchester City ta amince ta biya fan miliyan 60 domin sayen dan wasan gaba na Leicester Riyad Mahrez, mai shekara 27, kuma ana sa ran za a gwada lafiyar dan kwallon na Algeria nan da sa'a 48, kamar yadda jaridar Daily Mail ta rawaito.
Arsenal na tattaunawa da Lorient domin sayen dan kwallon Faransa mai shekara 19 Matteo Guendouzi, a cewar (Sky Sports).


Friday, June 22, 2018

Leonal messi: Yana Kokarin Barin Kasarsa



Leonal messi: Yana Kokarin Barin Kasarsa saboda basayi mai abunda yake so messi yace yana so Yakoma Nigeria a lokacin da yaje kallon wasan Nigeria messi yace bqzai doka wasan agerntina da Nigeria ba domin



Monday, June 4, 2018

Big Match! Our Super Eagles To Battle Czech Republic On Wednesday @ 2pm (Drop Your Predictions Here)

After going down in a painful defeat to England at Wembley, our Super Eagles will be looking for a confidence-boosting victory when we face Czech Republic.
Unlike Nigeria, the Czechs are not preparing for this summer’s big tournament after they failed to qualify.
Gernot Rohr promised some changes to the side so we can only hope for a better perfomance when we face our opponents on Wednesday.

Saturday, April 14, 2018

Ko Cristiano Ronaldo karami na iya gadon mahaifinsa?

Shekarar Cristiano karami bakwai kacal amma har ya fara nuna bajinta
Idan har Ronaldo zai iya yin haka, to za a iya cewa dansa ma zai iya yin hakan.
Cristiano Ronaldo dai ya kasance dodon raga a rayuwarsa ta tamaula.
Dan wasan na Portugal mai shekara 33 yana cin kwallaye 50 duk kaka a Real Madrid a cikin shekara tara da ya shafe a kulob din, kwazon da wani bai taba yi ba.
A yayin da a yanzu ake ganin Ronaldo ya kai karshen ganiyarsa, mutane sun fara tunanin yadda duniyar tamaula za ta kasance ba tare da CR7 ba.
Ko yaya kwallon kafa za ta kasance ba tare da daya daga cikin 'yan wasan da ba a taba ganin irinsu ba?
To sai dai da alama dan wasan da ya lashe Ballon d'Or har sau biyar yana kokarin ganin ya samu wanda zai gaje shi ta hanyar dansa, Cristiano karami.
Duka shekarunsa bakwai, amma matashin Ronaldon ya fara nuna alamun kwarewa da kwazo.
Kuma idan aka yi la'akari da cewa yana samun horo ne na musamman daga mahaifinsa, to ba abin mamaki ba ne.
Ku dube shi a nan a tsakanin masu tsaron baya inda ya kwanta ya cilla kwallo a raga a lokacin da suke fafatawa a Bernabeu.
An dauki hoton karamin Ronaldon a lokacin da ya kwaikwayi kwallon da mahifinsa ya yi tsalle ya daki kwallon ta baya (acrobatic) a wasan Real Madrid da Juventus a gasar zakarun Turai.

Cristiano Karami lokacin da ya raka babansa karbar kyautar Ballon d'Or Duk da cewa bai yi nasarar cin kwallon ba da ganin yadda ya dake ta, amma duk da haka Cristiano karami na kokarin tabbatar da ya gaji yadda mahaifinsa ke cin kwallaye.
Kuma ko a yanzu Cristiano karami ya nuna yana samun kwarewar da sannu a hankali za ta iya yin daidai da ta mahaifinsa.
Cristiano Ronaldo karami yana da wasu halaye da kwazo da fasaha irin na mahaifinsa.
Yana motsa jiki da horo sosai. Kuma ya kan yi hakan tare da mahaifinsa.
"Baba, ina son na kasance kamarka," kamar yadda Ronaldo ya taba rubutawa tare da wallafa hotonsa da na dansa a shafin Instagram suna nuna damatsa.
Mun gama shan ice cream, yanzu sai kuma aiki," kamar yadda Ronaldo ya wallafa a Instagram.
Ronaldo gwani ne a bugun fanareti a kwallon kafa, inda ya ci kwallo 100 a shekarun rayuwarsa a tamaula, don haka shi ne ya dace ya horar da dansa dabaru da koyon cin kwallo a raga.
Ronaldo ya shaida wa dansa cewa "Idan ka gaza cin kwallo, sai ka kara kwazo," a yayin da yake koya ma sa dabarun cin fenareti.
Karamin Ronaldon ya barar da fanareti biyu daga cikin uku da ya buga a gaban mahaifinsa.
Bayan cin kwallo kuma, Karamin Ronaldo ya kwaikwayi yadda ake murnar cin kwallo a raga.
A kullum dai 'yan wasan kwallon kafa suna nuna kimarsu ko a bayan fili, inda ake ganin suna saka tufafi masu tsada da motoci masu tsada.
Tuni Cristiano karami ya san dadin zama a cikin mota mai tsada da ta kai fam miliyan 2.15.
Kuma a kallum yana son yin hoto da mahaifinsa tare da sanin muhimmancin sanya tufafi masu tsada
Yanzu kalubalen da ke gaban Cristiano karami kafin ya kamo mahafinsa, shi ne lashe kyautar Ballon d'Or sau biyar tare da girke mutum-mutuminsa kamar yadda aka karrama mahaifinsa.

Friday, April 13, 2018

Real Madrid Za Ta Kara Da Bayern Munich


Real Madrid za ta kara da Bayern Munich a gasar zakarun Turai. yayin da Liverpool za ta kara da Roma.

Za a yi wasannin a ranakun 24/25 na watan Afrilu, sai zagaye na biyu a ranakun 1/2 ga watan Mayu.
Arsenal za ta kara da Atletico Madrid a wasan dab da na karshe na gasar Europa, yayin da Red Bull Salzburg za ta fafata da Marseille.
Za a buga wasan karshe na gasar zakarun Turai a birnin Kiev, na Ukraine, ranar 26 ga watan Mayu.
Yayin da za a yi wasan karshe na Europa a birnin Lyon, na Faransa, a ranar Laraba, 16 ga watan Mayu



Real Madrid ta fitar da Juventus a wasan dab da na kusa da na karshe, yayin da Roma ta fitar da Barcelona.
Ita kuwa Liverpool ta doke Manchester City, sai Bayern da ta yi waje da Sevilla.
A bara ma Real, wacce ke rike da kanbun, ta fitar da Bayern a kan hanyarta ta lashe gasar.
Bayern na kokarin lashe gasar a karon farko tun shekarar 2013.
Bayern ce za ta karbi bakuncin wasan farko, yayin da Roma za ta ziyarci Liverpool a wasan farko.

Thursday, February 8, 2018

World Cup: Sabbin rigunan Super Eagles sun 'burge' jama'a

Najeriya ta nuna wa duniya sabbin kayan da 'yan wasan kwallon Najeriya za su sakawa, kuma kamfanin Nike ne aka ba kwantiragin yin sabbin kaya.

A daren jiya Laraba ne Kamfanin Nike ya fitar da sabbin kayan da 'yan wasan babbar tagawar kwallon kafar Najeriya za su saka a gasar cin kofin duniya da za a yi a Rasha.

World Cup: Sabbin rigunan Super Eagles sun 'burge' jama'a

Najeriya ta nuna wa duniya sabbin kayan da 'yan wasan kwallon Najeriya za su sakawa, kuma kamfanin Nike ne aka ba kwantiragin yin sabbin kaya.

A daren jiya Laraba ne Kamfanin Nike ya fitar da sabbin kayan da 'yan wasan babbar tagawar kwallon kafar Najeriya za su saka a gasar cin kofin duniya da za a yi a Rasha.

Sunday, December 31, 2017

Karim Benzema zai yi jinya

Benzema bai yi atisayen da Real Madrid ta fara a ranar Asabar ba
Dan kwallon Real Madrid, Karim Benzema zai yi jinya, sakamakon raunin da ya ji a wasan hamayya da Barcelona wanda ake yi wa lakabi da El Clasico.
Real ba ta bayyana ranar da Benzema zai dawo fagen tamaula ba, bisa raunin da ya yi a kafarsa ta hagu ba.
Sai dai kuma ana rade-radin cewar dan kwallon ba zai buga wasan Copa del Rey da Real za ta yi da Numancia gida da waje da karawa da Celta Vigo a gasar La Liga da watakila fafatawa da Villarreal da kuma Deportivo La Coruna ba.

Benzema bai halarci atisayen da Madrid ta fara a ranar Asabar ba, sai da likitocin kungiyar sun duba girman raunin da ya yi a ranar 23 ga watan Disamba.
Real Madrid wadda ta ci kofi biyar a 2017, tana ta hudu a kan teburin La Liga, za kuma ta buga wasan zagaye na biyu da Paris St Germain a gasar Zakarun Turai a watan Fabrairu.

Karim Benzema zai yi jinya

Benzema bai yi atisayen da Real Madrid ta fara a ranar Asabar ba
Dan kwallon Real Madrid, Karim Benzema zai yi jinya, sakamakon raunin da ya ji a wasan hamayya da Barcelona wanda ake yi wa lakabi da El Clasico.
Real ba ta bayyana ranar da Benzema zai dawo fagen tamaula ba, bisa raunin da ya yi a kafarsa ta hagu ba.
Sai dai kuma ana rade-radin cewar dan kwallon ba zai buga wasan Copa del Rey da Real za ta yi da Numancia gida da waje da karawa da Celta Vigo a gasar La Liga da watakila fafatawa da Villarreal da kuma Deportivo La Coruna ba.

Benzema bai halarci atisayen da Madrid ta fara a ranar Asabar ba, sai da likitocin kungiyar sun duba girman raunin da ya yi a ranar 23 ga watan Disamba.
Real Madrid wadda ta ci kofi biyar a 2017, tana ta hudu a kan teburin La Liga, za kuma ta buga wasan zagaye na biyu da Paris St Germain a gasar Zakarun Turai a watan Fabrairu.

Wednesday, December 27, 2017

Mbappe ya ce ya tattauna da Real Madrid

Mbappe shi ne na bakwai a kyautar Ballon d'Or wacce Ronaldo ya lashe
Dan kwallon tawagar Faransa, Kylian Mbappe ya ce ya tattauna da wakilan Real Madrid kan batun zuwa can da murza-leda kafin ya koma Paris Saint-Germain a bana.
An bayar da rahoton cewar Real Madrid ta yi zawarcin Mbappe, bayan da ya jagoranci Monaco ta ci French Lik, bayan shekara 17 rabonta da kofin, amma ya amince da zuwa PSG aro a watan Agusta.
Mbappe ya ce ''Anyi ta rade-radin zuwa na Real Madrid, kuma gaskiya ne na tattauna da wakilan kungiyar, amma yanzu batun ya wuce babu maganar komawa Spaniya''.
A hirar da Marca ta yi da dan kwallon a ranar Laraba ya ce ''Ni dan wasan PSG ne yanzu haka, zan kuma ci gaba da kare martabar kungiyar dari bisa dari''.
Mbappe wanda ya cika shekara 19 da haihuwa a makon jiya ya kara da cewar ya amince ya buga wa PSG tamaula ne saboda Paris garin shi ne.

Mbappe ya ce ya tattauna da Real Madrid

Mbappe shi ne na bakwai a kyautar Ballon d'Or wacce Ronaldo ya lashe
Dan kwallon tawagar Faransa, Kylian Mbappe ya ce ya tattauna da wakilan Real Madrid kan batun zuwa can da murza-leda kafin ya koma Paris Saint-Germain a bana.
An bayar da rahoton cewar Real Madrid ta yi zawarcin Mbappe, bayan da ya jagoranci Monaco ta ci French Lik, bayan shekara 17 rabonta da kofin, amma ya amince da zuwa PSG aro a watan Agusta.
Mbappe ya ce ''Anyi ta rade-radin zuwa na Real Madrid, kuma gaskiya ne na tattauna da wakilan kungiyar, amma yanzu batun ya wuce babu maganar komawa Spaniya''.
A hirar da Marca ta yi da dan kwallon a ranar Laraba ya ce ''Ni dan wasan PSG ne yanzu haka, zan kuma ci gaba da kare martabar kungiyar dari bisa dari''.
Mbappe wanda ya cika shekara 19 da haihuwa a makon jiya ya kara da cewar ya amince ya buga wa PSG tamaula ne saboda Paris garin shi ne.

Tuesday, December 26, 2017

Croatia Coach : I know my starting XI against Nigeria

Croatia National Team manager Zlatko Dali has clarified his comments about knowing the starting line-up that will take to the Kaliningrad Stadium, Kaliningrad pitch against Nigeria at the 2018 World Cup on June 16.
The Croatians are aware that Argentina are nailed-on favourites to top Group D of the World Cup, so they are focusing their attention on the next strongest rival on paper, Nigeria, in the build-up to the Mundial.


I got a clue in my head. I think every coach knows the first 11 for the World Cup. But certainly there is space for one or two changes. You have to have a vision, so you can do it,’’ said Dalic to Sportske Novosti.
Croatia have lined up friendlies against Peru and Mexico during the next FIFA window, and are wrapping up talks to face an African team with the same playing style as Nigeria in June.
‘’That’s my plan to check in early June, and then on June 8 or 9 before leaving Russia. The other should be an African national team with a similar style to Nigeria,’’ added Dalic.
The Super Eagles are due to take on Poland in a friendly on March 23, and proposed warm-up matches with England and Egypt are still in the works

Croatia Coach : I know my starting XI against Nigeria

Croatia National Team manager Zlatko Dali has clarified his comments about knowing the starting line-up that will take to the Kaliningrad Stadium, Kaliningrad pitch against Nigeria at the 2018 World Cup on June 16.
The Croatians are aware that Argentina are nailed-on favourites to top Group D of the World Cup, so they are focusing their attention on the next strongest rival on paper, Nigeria, in the build-up to the Mundial.


I got a clue in my head. I think every coach knows the first 11 for the World Cup. But certainly there is space for one or two changes. You have to have a vision, so you can do it,’’ said Dalic to Sportske Novosti.
Croatia have lined up friendlies against Peru and Mexico during the next FIFA window, and are wrapping up talks to face an African team with the same playing style as Nigeria in June.
‘’That’s my plan to check in early June, and then on June 8 or 9 before leaving Russia. The other should be an African national team with a similar style to Nigeria,’’ added Dalic.
The Super Eagles are due to take on Poland in a friendly on March 23, and proposed warm-up matches with England and Egypt are still in the works

Thursday, December 14, 2017

Ronaldo tells lawyers to negotiate Real exit

Cristiano Ronaldo has tasked his lawyers with negotiating his exit from Real Madrid, according to new reports in Spain.
Ronaldo
The Los Blancos star has apparently been left unhappy since winning his fifth Ballon d’Or last week.
While at the ceremony in Paris, Real president Florentino Perez was asked about whether Neymar could follow in the number seven’s footsteps.
“Being in Madrid would make it easier to win the Ballon d’Or,” Perez confessed.
“Real Madrid is a club which gives all you need as a big player, everyone knows that I already wanted to sign him at one point.”
In the television report, Edu Aguirre reveals: “Well, the situation between Real Madrid and Ronaldo has not only failed to improve, it is worse than ever.
“There has not been a single offer or renewal on the table from Real Madrid for Ronaldo, no offer for Ronaldo. And today, Ronaldo refuses to negotiate any kind of renewal with Real Madrid.”

Ronaldo tells lawyers to negotiate Real exit

Cristiano Ronaldo has tasked his lawyers with negotiating his exit from Real Madrid, according to new reports in Spain.
Ronaldo
The Los Blancos star has apparently been left unhappy since winning his fifth Ballon d’Or last week.
While at the ceremony in Paris, Real president Florentino Perez was asked about whether Neymar could follow in the number seven’s footsteps.
“Being in Madrid would make it easier to win the Ballon d’Or,” Perez confessed.
“Real Madrid is a club which gives all you need as a big player, everyone knows that I already wanted to sign him at one point.”
In the television report, Edu Aguirre reveals: “Well, the situation between Real Madrid and Ronaldo has not only failed to improve, it is worse than ever.
“There has not been a single offer or renewal on the table from Real Madrid for Ronaldo, no offer for Ronaldo. And today, Ronaldo refuses to negotiate any kind of renewal with Real Madrid.”