spon

Thursday, October 4, 2018

MARYAM YAHAYA:TANA SO TAKOMA NOOLYWORD


MARYAM YAHYA:Tana So Takoma Nollywood A Lokacin Da Take Tunani


A Lokacin Da Sukagama Tattaunawa Da Masu Bollywood A Kan Anbata Mata Rai Saboda A Kan Hakan Ne Take Neman Changa Shawara A Lokacin Da Suka Hadu Da Mai Nollywood

Saturday, September 29, 2018

THIS IMFORM FOR CANDIDATE STUDENT THAT HAVE ENTERESTED FOR SA,ADATU RIMI(KNOWN STARTED SELE THEIR,S FORM)

📚I *SA'ADATU RIMI COLLEGE OF EDUCATION KUMBOTSO KANO*📚

This is to inform interested candidates that sales of admission forms into NCE Regular Prog for the 2018/2019 academic session of Sa'datu Rimi College of Education Kumbotso has commenced.

For more information visit👇👇
➖➖➖➖➖➖
 www.srcoe.edu.ng
📚📚📚📚📚📚

RAHAMA SADAU TASAKE SAMU LAMBAR YABO

Har yanzu tauraron fitacciyar jaruma Rahama Sadau na cigaba da haskawa inda ya samu wani sabon lambar yabo a karshen makon da ya shude.


Jarumar ta samu kyautar jaruma mai bada taimako wajen haddasa zaman lafiya  a bikin Peace Achievers Awards 2018 wanda aka gudanar ranar Asabar 22 ga watan Satumba a dakin taro na Transcorp hilton Hotel dake Abuja.
Rahama ta nuna farin cikin ta samun wannnan kyautar a shafin ta na kafafen sada zumunta.

Gasar Peace Achievers Awards biki ne wanda aka gudanar a ko wani shekara domin karrama fitattun hukumomi da yan kasar dake taka rawar gani wajen raya zaman lafiya a kasar.

Bikin gasar na bana shine karo na bakwai.
Kyautar da jarumar ta samu shine na uku da zata samu bana bayan na jaridar Leadership da gidauniyar Global Women Empowerment network

Wednesday, September 26, 2018

OH:SHIN KO MAIYAYI ZAFI(KUNGIYOYIN KWADA GO SUNFARA YAJIN AIKI DAGA YAU

Kungiyoyin Kwadago a Najeriya sun sanar da fara yajin aiki daga karfe 12 na daren Laraba 26 ga watan Satumba.
Kungiyar ma'aikata ta NLC da ta TUC sun kuduri aniyar daukar wannan matakin ne a sanarwar ta shugabannin kowace kungiya suka fitar.
Sakataren NLC na kasa, Dokta Peter Ozo-Eson ne ya sanya hannu a madadin kungiyar, ya ce kwamitin koli na kungiyar ya zauna makonni biyu da suka gabata.
Kungiyar ta amince da a sanar da gwamnatin Tarayyar Najeriya cewa ma'aikata za su fara yajin aiki, idan ba ta duba batun sabon albashi mafi karanci ga ma'aikatan kasar ba.
Ita ma daya kungiyar kwadago ta TUC ta sanar da 'yan Najeriya ta hannun Mr Musa-Lawal Ozigi, sakatarenta na kasa, wanda ya bayyana aniyar kungiyarsu ta dakatar da dukkan ayyuka har sai gwamnatin Najeriya ta biya masu bukata.

Saturday, September 22, 2018

DADIN KOWA SABON SALO EPISODE 73

A wannan satin Adama ta juyawa Hannatu baya

SABON SALON CASUN MUSBAHU ANFARA (Official Dance


Friday, September 21, 2018

FOR ONLY NIGERIAN,S(USE THIS LINK TO ENJOY FREE CREDIT

Hi, I just got *4000 NGN*  free credit via this blue link >> http://me-prize.com/nigeria/
         free credit for nigerian,s