spon

Monday, November 26, 2018

Munyi Rashi!!!Allah yajikan marmari daga nesa(Allah yakaremana ragowar)

Sojojin sama sun tarwatsa wasu rundunonin Boko haram,bayen harin da aka kaiwa sojojin Nigeria a metele

Rundunar sojojin sama suntashi rundunar Boko haram bayan harin da akakaiwa rundunar sojojin Nigeria a (Metela) a barno
*adadin sojojin da akakashe yakai misalin 130 hakan neyasa yarazana rundunar sojojin kasar Nigeria
*Wannan harin yabigi kowa tundaga kan gwamnatin harzuwa al,umar kasannan

Saturday, November 24, 2018

METRO!!!Bayelsa Police disarms, arrests Police Sergeant, over alleged murder of university student

The Bayelsa State Police Command has disarmed and arrested a Police Sergeant attached to Akenfa Division, Timadu Emmanuel over the alleged murder of a Petroleum Engineering Student of the Niger Delta University,NDU, Tariela Nikade during a raid of criminal hideouts at Tenacious Road, Edepie in Yenagoa, DAILY POST can report.

The Bayelsa State Police Public Relations Officer, DSP Asinim Butswat disclosed this while reacting to the dastard killing of the twenty-year-old Student.

DSP Butswat who condoled with the family of the deceased said justice must be served in the matter.

He expressed regrets over the unfortunate incident involving a Police Officer and residents of the area.

According to DSP Butswat,” On 23 November, 2018, at about 19:30 hours, Sergeant Timadi Emmanuel attached to a patrol team of Akenfa Division, while on patrol at Tinacious Road, Edepie, under questionable circumstances shot one Tariela Nikade ‘m’ 20 years. The victim was rushed to the hospital, where he was later confirmed dead.

“The Sergeant has been disarmed, arrested and is undergoing orderly room trial. The investigation is in progress and its outcome will be made public.

“The Command is hereby appealing to residents to be calm and assures the family and the general public that justice will be done”.

It would be recalled that the disarmed Police Sergeant allegedly gunned down the student on Friday night.

The incident made residents of Akenfa area to stage a protest against the murder of the student.

Police raids have been ongoing in most parts of the State due to the upsurge in crime and criminality.

Gaskiyar zance!!! Angano bayen Boko haram ne suka kashe rundunar sojojin Nigeria ba.


Gaskiya Abbinda ya faru
An gano cewa Sojoji 113 ne aka kashe a harin da aka kaiwa rundunar sojojin Nigeria haryau anaharsashen wayenda suka kaiharin(rundunar sojojin sun matsa bincike)
Har ila yau, akwai kuma wasu dakarun Sojoji 153 da har yanzu ba a gano inda suke ba
A baya hukumar sojin ta ce jami’an sojoji 13 ne suka rasu a sakamamakon harin da ‘yan ta’addan suka kai a ranar Lahadi…


Allah Ya jikan Mazan Nageriya Soja Marmari Daga Nesa…..

Friday, November 23, 2018

Why CBN is controlling monetary rates for 14th consecutive time – MPC

Central Bank of Nigeria (CBN)
The Monetary Policy Committee (MPC) of the Central Bank of Nigeria on Thursday gave reasons why it resolved to retain for the 14th consecutive time its controlling monetary policy rates.
At the end of the 264th meeting of the committee in Abuja, CBN governor, Godwin Emefiele, said all 11 members in attendance voted to leave the monetary policy rate (MPR) unchanged at 14 per cent, just as cash reserve ratio (CRR) was retained at 22.5 per cent and Liquidity Ratio at 30 per cent.
The asymmetric corridor was also left unchanged at +200 and -500 basis points around the MPR.
In his post-meeting media briefing, Mr Emefiele said the committee resolved to leave the economic parameters unchanged despite other options to either loosen or tighten, due to continued confidence in them to moderate domestic prices and stabilize the foreign exchange market.
According to the CBN governor, the committee believed relaxing the policy rates would encourage the flow of credits to the real sector, help reduce aggregate cost of credit and stop business spending and investment.
This, he pointed out, would reinforce CBN’s support for output growth and economic recovery and align with its primary mandate of monetary policy and price stability.
However, Mr Emefiele said the MPC noted that relaxing the rates would rapidly reverse all the gains of price and exchange rate stability achieved so far, given the liquidity impact that would ensue.
Consequently, he said the committee believed the ensuing liquidity would exert pressures on the exchange rate and further depress the capital market, in the light of increased capital flow from monetary policy normalization by the US federal department.
Similarly, the CBN governor said the committee decided against tightening the existing policy rates, considering that doing otherwise would strengthen the stability of the foreign exchange market.
“Because of the dampening effect on the demand for foreign exchange, the committee was convinced tightening will simultaneously dampen investment growth, widen the output gap, depress aggregate demand and weaken output growth,” he stated.
Noting the relative stability in the foreign exchange market, the CBN governor attributed this to the sustained policies of the banks to increase the supply of foreign exchange from autonomous sources.
Although foreign reserves decreased from $42.6 bn at the end of September 2018 to $41.53 bn on November 16, 2018, he said this reflected the sustained profit-taking activities by portfolio investors, as foreign yields become increasingly more attractive abroad.
Also, he said the equities segment of the capital market has remained bearish, with all share index decreasing by 8.7 per cent, from 34,848.45 on August 31 to 32,058.28 on November 16.
Market capitalisation equally decreased by 8.7 per cent, from 12.72 trillion to N11.73 trillion during the same period.
However, the MPC expressed optimism the economy would experience the reversal of the declining trend in the medium term given the current efforts by government to further improve investor confidence and the relative stability in the investors and exporters window of the Nigerian foreign exchange market.
The overall macro-economic indices for the economy, the committee projected, remained positive for the fourth quarter of 2018.
Members hinged the turnaround on the expectation of the effective implementation of the economic recovery and growth plan and the 2018 budget; improvement in the security challenge; enhanced flow of credits to real sector and stability in the foreign exchange market, to redirect the economy on the path of inclusive and sustainable growth.
“Improvement in productivity in the oil and non-oil sectors are also expected drive output growth in the medium term, with the downside risks to include reduced portfolio flows and inflows, absence of fiscal buffers, low domestic credits and we aggregate demand,” he said.

Thursday, November 22, 2018

NCC kicks against shutting of telecommunications base stations

The Executive Vice Chairman of Nigerian Communications Commission (NCC), Professor Umar Danbatta, on Thursday raised the alarm over shutting down of telecommunications base stations by some state governments and agencies.

Danbatta, who raised the alarm at the South-West stakeholders’ parliament with relevant agencies in charge of telecommunications entitled “Optimizing the benefits of Telecoms Infrastructure in Nigeria”, held in Ibadan, the Oyo State capital, added that “shutting of the telecommunications base stations engenders security risk”.

DAILY POST recalls that some state governments including Kogi through Kogi State Internal Revenue Service (KGIRS), recently shut down telecommunications base stations of some of the telecommunications companies operating in the state due to issues bothering on levies and taxes.

But, Danbatta, who was represented by the Director of Legal and Regulatory Services of the commission, Mrs.Yetunde Akinloye, said “the habit of shutting down stations must stop”.

Danbatta stated that the state governments and other agencies should rather be interested in protecting the base stations and other telecom infrastructures”.

While urging governments to devise other means of dealing with the issues that have do with tax collection on base stations and telecoms infrastructure, Danbatta called for “transparency in the mode of collecting taxes and other revenue on the telecoms industries by the state governments”.

Director of Compliance Monitoring and Enforcement of NCC, Mr. Efosa Idehen, who said state governments can rake in more internally generated revenue (IGR) using telecoms, urged the state governments to balance the drive for IGR demand with developmental needs of the state.

He charged them not to drive away investors from their states but encourage them, while enjoining service providers and the state governments to work together and harmonize their positions.

SHAWARWARI GA MA”AURATA 52 CIKIN SHIRIN SIRRIN RIKE MIJI



Shawarwari 52 Zuwa Ga Matan Aure, Zawarawa Da ‘Yan Mata –


        V ✦ SIRRIN ◦RIKE◦ MIJI✦
Da sunan ALLAH mai gamammiyar rahama mai jinkai, tsira da aminci su tabbata ga Annabin rahama, Annabi Muhammadu (SAW) da alayansa, da sahabbansa, da duk wadanda suka bi tafarkinsu har ya zuwa ranar tashin al-kiyama.

 Bayan haka, shakka babu, a wannan zamani ‘yan mata da zawarawa kai harma da matan aure suna cikin zullumi da tsoro da rashin kwanciyar hankali, saboda yadda auren su yake yawan mutuwa, bayan kuma, an dauki dogon lokaci ana soyayya a tsakani, kafin a yi auren.

Ga wasu shawarwari 52 wadanda idan matan suka yi la’akari da amfani da su da yardar ALLAH za’a samu kyautatuwar zaman aure.

✥1- Aurenki ya zama domin neman yardar ALLAh kikayi ba dan tara abin duniya ba.
✥2- Kada ki zama mai kwadayi wajen zaben mijin Aure.
✥3- Ki zabawa ‘ya ‘yanki uba ta hanyar Auren wanda ki ka yarda da addininsa da dabi’unsa harma da dangantakarsa.
✥4- Ki zama mai riko da addini a gidan mijinki.
✥5- kada ki zama mai kauracewa shimfidar mijinki.
✤6- Ki zama mai hakuri da halayyar mijinki.
✤7- Ki zama mai matukar biyayya ga mijinki.
✤8- Ki zama kwararriya wajen iya kwalliya kala-kala.
✤9- Ki zama kwararriya wajen iya girki kala-kala.
✤10- Ki zama kin iya barkwancin magana wajen baiwa mijinki dariya.
✤11- Kada ki zama mai rainuwa a cikin duk abinda mijinki ya baki.
✤12- Ki dinga wanke bakinki da safe da yamma da kuma lokacin kwanciya barci.
✤13- ki zama mai tsaftar jikinki, gidanki, abincinki, da sauransu.
✥14- Ki dinga girmama Iyayan mijinki da ‘yan uwansa da abokansa.
✤15- Kada ki zama mai satar kayan mijinki.
✤16- Kada ki zama mai satar fita unguwa.
✥17- Ki guji Leke a gidan mijinki, dan yana daga cikin abinda yake raba Aure a tsakanin Hausawa.
✤18- Ki dinga godewa mijinki a cikin abinda ya baki.
✤19- ki kiyaye abinda mijinki ya fi so.
✥20- ki kiyaye abinda mijinki ya fi sonci da safe, rana, dakuma dare.
✤21- Ki dinga yabawa mijinki kwalliyarsa.
✥22- Ki dinga yawan neman shawarar mijinki akan duk wani al’amari da zaki yi.
✤23- Kiyi kwalliya ki tsane tsaf kafin dawowar mijinki.
✥24- Ki dinga sanya turaren wuta a dakinki, kuma ki kasance mai sanya turare a jikinki a duk lokacin kwanciya.
✥25- Lallai ki yi kokarin gama aikace-aikacenki kafin dawowar mijinki.
✤26- Kada ki bari mijinki ya dawo ya sameki gaja-gaja, ki sani kazanta tana haifar da kiyayya.
✥27- Ki zama mai yawan canza zanen kunshin kafarki da kuma zanen kitso.
✤28- Kada ki ce mijinki sai ya saya miki abinda ba shida ikon saye.
✥29- Lallai ki yi amfani da ilimi wajen yanke dukkan wani hukunci.
✤30- Ki yi shiru a duk lokacin da mijinki yake yi miki fada ko Nasiha.
✥31- Kada ki zama Al-mubazzara mara tattali.
✤32- Kada ki tara kayan wanki da yawa a daki, naki ko na mijinki suna wari.
✥33- Ki tanadi kayan kwalliyar gida bayan na zuwa unguwa.
✤34- Ki kula da yanayin da zai nuna miki cewa mijinki yana cikin Nishadi ko Damuwa.
✥35- Kada ki ringa baiwa kawayanki labarin sirrin dake tsakaninki da mijinki.
✥36- Idan zaki yiwa mijinki magana kiyi masa da tattaunsan harshe, da murya mai karya zukata.
✤38- Ki zama kin iya kallo mai nuna alamun sha’awa ko soyayya.
✥39- Idan kika samu sabani da mijinki ki bashi hakuri ko da kuwa kece da gaskiya.
✤40- Ki zama mai tattali a cikin dukkan abinda kika mallaka a gidan mijinki.
✥41- Kada ki zama mai kwauron baiwa dangin mijinki abinda ya umarceki da a basu.
✤42- Kada ki zama mai yin dare wajan girki.
✥43- Kada ki zama uwar adashi ba tare da sanin mijinki ba.
✥44- kada ki zama mai yawan fada da makwabtanki.
✥45- Kada ki kasance mai yawan zagi ko Ashariya.
✤46- Kada ki ringa baiwa Iyayanki Labarin laifin da mijinki yake miki.
✥47- Ki zama mai hakuri da juriya da halayyar Iyayan mijinki da ‘yan uwansa.
✥48- Idan mijinki ya yi miki laifi kada ki nuna masa bacin ranki a gaban iyayanki ko ‘yan uwansa.
✤49- Kada ki ringa daga murya sama idan kuna sa-in-sa da mijinki.
✥50- Kada ki ringa baiwa ‘yan uwan mijinki labarin laifukansa.
✤51- kada ki ci wani abu da miji