Tuesday, October 16, 2018
Fiteq World Cup: England call up football freestyler who did not know teqball existed
Ronaldinho is a whizz, Neymar's a fan and the Chelsea team are at it in training most days.
It's table tennis, but not as you know it.
Teqball, best described as football played on a 'scientifically' adapted curved ping pong table, has attracted the interest of an ensemble of world-class footballers and the sport is now aiming for Olympic inclusion.
The problem is, the majority of people don't know it exists.
Until recently, football freestyler Ben Nuttall was one of them.
Now he is about to represent England at the World Cup in France.
"When I was at school, we'd set up a table and put bags in the middle to play header table tennis with a football," Nuttall told BBC Sport. "I didn't realise it was an actual sport until I got the call up."

The 18-year-old from Birmingham readily admits it wasn't something he was "insane at" when introduced to the game, but as someone who holds the Guinness World Record for keepy uppies with a rugby ball he adapted quickly.
"It is harder than it looks," he said.
"As a freestyler I already have the first touch control, balance and coordination. It took some getting used to and I had to learn the rules, but it's fun.
"I've seen videos of other players, some professionals who train every day, and the quality at the World Cup is going to be high."
How the teq do you play?
- The ball must be returned to the opponent's side onto the table by touching it a maximum of three times
- The ball cannot be touched by the same body part in succession
- Players win a point if the opponent fails to return the ball legally
- Matches are played as the best of three sets
- A set is won by the first side to win 20 points. The final set needs to be won by two clear points
- Points are scored in a number of ways
- The World Cup has both singles and doubles competitions - open to both men and women
Since the first World Cup last year, the tournament has doubled in size with more than 40 nations going for glory in the three-day event starting on Thursday in Reims.
While it has its own world championship, teqball got its biggest exposure when Brazil players, including Neymar, Coutinho, Dani Alves and Marcelo, were filmed playing against each other during training at the 2018 World Cup.
Brazil's former World Cup winner Ronaldinho has a table at home and has dazzled on the board in a number of videos.
While teqboard tables, which cost around £2,000, can be found at Premier League bases like Chelsea's Cobham training ground rather than at public parks and recreation halls, Nuttall said the sport has plenty of appeal.
"I can see that a lot of footballers see it as being good for training and improving their touch, but it could really grow if people start looking at it as a sport itself," he said.
"There is talk of the Olympics in the future. That would be great."

Last month teqball was officially recognised as a sport by the Olympic Council of Asia. In Britain there is a push to have national governing bodies established in England, Scotland, Wales and Northern Ireland.
The game and table design was created in Hungary by a former professional footballer who teamed up with a businessman and computer scientist.
Viktor Huszar, the scientist behind it, said it was the "peak of his football career" watching news reports which included footage of players using the table at the World Cup in Russia.
Huszar sees it as good business exposure and a "show of approval" from football royalty.
"Teqball is showing that there is a new model in the sports world, as all sports have so far been based on traditional conservative approaches," said Huszar.
"Sports that were created a hundred years ago didn't have the opportunities through the internet and social media to grow - we have this opportunity so we exploit it.
"The sport works because of the player and we wouldn't have the impact we do without famous players and teams playing.
"We have been recognised as a sport just a year after setting up an international federation, other sports wait 30 years for that to happen."

Saudiyya na fusantar matsin lamba kan batan Jamal Khashoggi
Ana kara matsa wa Saudiyya lamba kan ta yi cikakken bayani kan makomar dan jaridar nan Jamal Khashoggi, a daidai lokacin da sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya ke gana wa da sarki Salman a birnin Riyadh.
An yi wa Khasoggi ganin karshe a ofishin jakadancin Saudiyya da ke birnin Santabul na Turkiya mako biyu da suka gabata.
Hukumomin Turkiya na da yakinin cewa jami'an Saudiyya ne suka kashe dan jaridar, sai dai hukumomin Saudiyya sun musanta zargin.
Sai dai kafofofin watsa labaran Amurka na cewa, da alama Saudiyya na shirin tabbatar da cewa Khashoggi ya mutu a lokacin da aka samu matsala yayin da ake yi masa tambayoyi.
A dare daya, rundunar 'yan sandan Turkiyya ta gama binciken ofishin jakadancin bayan da hukumomin Saudiyya su ka ba su damar shiga.
- Jamal Khashoggi: Amurka da Burtaniya na iya kauracewa taron Saudiyya
- 'Turkiyya na da shaida a kan kisan Khashoggi'
- Wane ne Jamal Khashoggi? Dan jaridar Saudiyyan da ya yi batan dabo
Me zai fito daga tattaunawar Sarki Salman da Pompeo?
Sakataren harkokin wajen da sarkin sun gana a Riyadh.
Yayin da ba a bayyana abubuwan da suka tattauna ba, ma'aikatar harkokin wajen Amurka ta ce Mista Pompeo ya yi amfani da damar wajen mika godiyarsa ga Sarki Salman kan "jajircewarsa, da binciken gaskiya" a kan bacewar Mr Khashoggi.
Ana kuma sa rai Mr Pompeo zai nemi karin bayani kan wata hira tsakanin sarkin da Shugaba Donald Trump ranar Litinin.
Mr Trump ya wallafa wani sako a shafinsa na Twitter cewa: "Yanzu na gama magana da Sarkin Saudiyya, wanda ya ce ba shi da masaniya kan abin da ya faru ga dan kasarsa."
Daga baya kuma, Trump ya shaida wa 'yan jarida cewar: "Ya musanta da kakkausar murya. A ganina, watakila 'yan bindiga ne suka kashe shi. Wa ya sani?"
Akwai abubuwa da dama tattare da wannan lamarin, ganin cewa akwai dangantaka mai karfi tsakanin Saudiyya da Amurka.
Mr. Trump dai ya riga ya bayyana cewa ba zai soke wata yarjejeniyar makamai mai tsoka ba tsakanin kasarsa da Saudiyya.
Amma ya yi barazanar yin hukunci mai tsauri idan aka gano masarautar da hannu a kashe Khashogi.
Sarki Salman ya bayar da umarnin yin bincike kan batan dan jaridar ranar Litinin.
Sai dai a jerin sanarwar da Saudiya ta fitar kawo yanzu, sun yi watsi da zargin da ake yi wa kasar kan kisan.
A na sa rai Mr Pompeo zai gana da yarima mai jiran gado Mohammed bin Salman a Riyadh.
Daga nan kuma sakataren harkokin wajen zai je Turkiyya.

Me ya faru a binciken ofishin jakadancin?
A karon farko tun bacewar dan jaridar ran 2 ga watan Oktoba, an kyale masu bincike a Turkiyya su shiga cikin ginin.
Hakkin mallakar hotoEPA
Tawagar Saudiyya ce ta fara shiga ranar Litinin, sai tawagar 'yan sandan binciken Turkiyya ta shiga.
An ruwaito cewar sun dauki samfurin kasar lambun ofishin jakadancin.
Abun da ake zargin ya faru a Satambul

Gani na karshe da aka yi wa Mr Khashoggi, mai sukar gwamnatin Saudiyya a rubuce-rubucensa, ranar 2 ga watan Oktoba ne yayin da yake shiga ofishin jakadancin.
Rahotanni sun nuna cewa an far wa Khashoggi a ofishin bayan da ya shiga ya karbo takardun aurensa.
Majiyoyi a Turkiyya na ganin cewa wata tawagar karfafan mutane 15 masu kisa 'yan Saudiyya ce ta kashe shi, amma Saudiyyar ta dage a kan cewar ya fita daga ofishin cikin koshin lafiya.
A baya dai, Mr Khashoggi mai bai wa masarautar Saudiyya shawara ne kafin dangantakarsu ta yi tsami, inda daga baya ya yi gudun hijira na rajin kai.

Sojojin Najeriya sun kaddamar da yaki da laifuka a intanet
Rundunar sojin Najeriya ta kaddamar da yaki da laifuka a intanet, domin magance yaduwar labaran bogi wanda zai iya kawo rudani a zukatan mutane.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya Janar Tukur Yusuf Buratai, ya sanar da hakan a wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na Facebook.
Janar Buratai ya ce sabon sashen zai taimaka wajen yaki da al'amuran da suka shafi ta'addanci a intanet.
Ya kuma ce sojojin za su kaddamar da wata manhajar waya don taimakawa mutane wajen kai karar sojoji masu cin zarafin mutane.
Mutane za su iya sanya bidiyo a kan manhajar wayar don kafa hujja game da korafe korafensu, wanda za su iya dorawa ba tare da an san ko waye ya dora ba.

Kungiyar Boko Haram ta kashe ma'aikaciyar agaji, Hauwa Liman
'Yan Najeriya na ci gaba da jimamin kashe ma'aikaciyar kungiyar agaji ta Red Cross da kungiyar boko haram ta yi, bayan sun yi garkuwa da ita a watan Maris din shekarar nan.
Mayakan kungiyar sun kashe Hauwa Liman, wacce ungozoma ce, 'yan kawanaki bayan da su ka fitar da sanarwar cewa za su kashe daya daga cikin ma'aikatan nata.
Kungiyar agaji ta Red Cross ta ce labarin kashe Hauwa ya daga musu hankali.
Gwamnatin Najeriya ta ce kisan ungozomar rashin imani ne.
- Buhari ya yi magana da mahaifiyar Leah Sharibu
- Red Cross: Wa'adin da Boko Haram ta bayar ya kusa cika
Latsa lamar lasifikar da ke kasa don sauraron hirar da Habiba Adamu ta yi da mahaifin Hauwa Liman:

An yi garkuwa da Hauwa da wasu sauran ma'aikatan agaji biyu a garin Rann da ke arewacin Njaeriya.
Daya daga cikinsu ita ce Saifura Ahmed Khorsa wacce kungiyar boko haram din ta kashe a watan da ya gabata.
Har yanzu dai, akwai wata daliba 'yar shekara 15 a hannun mayakan wadanda ke da alaka da kungiyar tada kayar baya ta IS.
Leah Sharibu na daya daga cikin 'yan makaranta 110 da aka yi garkuwa da su a garin Dapchi da ke arewa maso gabashin Najeriya a watan fabrairun da ya gabata.

Hauwa Liman da Saifura Khorsa da Alice Loksha, da wata malamar jinya na aikin kula da mutanen da suka rasa gidajensu a garin Rann dake Jihar Borno, inda nan ne tashin hankali ya fi yawa lokacin da aka sace su a watan Maris.
A watan da ya gabata, ICRC ta sami bidiyon da ke nuna kisan Saifura Khorsa.
Wani dan jaridan Najeriya ya ce ya ga bidiyon da ke nuna lokacin da aka harbe Hauwa Liman.
Patricia Danzi, darektar yankin ta ICRC, ta ce babu wani dalilin kashe ma'aikatan kiwon lafiyar kuma ta na tsoron abun da ya faru a kansu na iya shafar ayyukan kungiyar a yankin.
Ta ce, "Wannan mummunan labari ne ga dukkanmu, ga iyalansu, ga ma'aikatan jin kai, ga ma'aikatan kiwon lafiya da kuma duka mata, 'ya'ya mata da kuma iyayen Arewacin Nigeria da ma duniya baki daya."
Ministan Harkokin Watsa labarai da Al'adu na Najeriya Alhaji Lai Mohammed ya ce gwamnati ta "raunata sosai" da labaran kisan, amma ya kara da cewa "za ta ci gaba da tattaunawa."
Ya ce kuma za ta ci gaba da aiki don 'yantar da Alice Loksha da Leah Sharibu.


Zan So Ace Matan Kannywood Su Fara Fallasa Mazan Da Su Ka Yi Lalata Da Su -Rahama Sadau
Zan So Ace Matan Kannywood Su Fara Fallasa Mazan Da Su Ka Yi Lalata Da Su – Rahama
A kwanakinnan jaruman fina-finan Kasar Amurka mata sun fito da wani mataki da suka wa lakabi da Metoo wanda suke fallasa masu shirya fina-finai da kuma wasu manyan jarumai maza da suka yi lalata da su ba da son ransu ba dan su saka su a fim. .
Abin bawai kan jaruman fim kadai ya tsaya ba hadda mawaka da wasu kadan daga cikin al’ummar gari.
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta yi fatan cewa zata so ace suma a masana’antar fina-finan Hausa su kwaikwayi irin wancan tsari.
Rahama ta jinjina maganar, watau inda da za’a yi hakan ‘ Tabdijam!!!’
Ko kuma kuna so a tona?

LABARAI DA DUMI- DUMI!!!, . Sani Musa Danja Zai Auri Priyanka Chopra
, . Sani Musa Danja Zai Auri Priyanka
Chopra
👇🏻👇🏻👇🏻
Sani Musa Danja Zai Auri Priyanka
Chopra Ta Kasar India A Karshen
wannan Shekarar. Ali Nuhu Ya Fito
Acikin Wani Sabon Film Din INDIA
Shida Aamir khan, Rani Mukharjee, da
Saf Ali khan.
* Alakar India da Nigeria zata kara kulluwa
Bayan hadin kai da Nigeria da India suke dashi tawajen yin film,jarumin kannywood zai Auri daya daga cikin jarumai na India,Inda ake ganinhakan zai kara kulla Alaka babba tsakanin India da Nigeria

ABOUT :F C E KANO
It may interest the reader to know that the Federal College of Education (formerly ATC/ABU) Kano, started froma very humble beginning in 1961 as Kano Men's Training College at the Native/Authority loaned premises of Gwale Senior Primary School before it moved to its permanent site in 1965. The college was established through the joint efforts of the United State Agency for International Aid (USAID) and the Ministry of Education of the then Northern Region under the distinguished leadership of Late Sir Ahmadu Bello, Sardauna of Sakkwato.
The inital intake of 34 students was of pivotal student teachers that were usually those who had a teacher grade III certificate or those who had completed high school and desired to qualify as grade two teachers. The five year teacher training course began in January 1962 with an intake of 121 post primary students. Exactly a year later, the name of the College changed from Kano Men's Training College to Kano Teachers College.
In 1965, the Nigeria Certificate in Education Programme was introduced in the College. This was based on the recommendations of the Ashby Commisssion (1960). With the commencement of the N.C.E. Programme, the name of the College became Advanced Teachers College.
In 1990, the Federal Government took over the college with the promulgation of Decree Number 4 of 1986. With this development, the name of the college once again and finally change to its present name, The Federal College of Education, Kano. The College has achieved autonomy in the running of the Pre-NCE, Remedial Certificate, Diploma and NCE Courses. The degree programmes are run in affiliation to A.B.U. Zaria
Subscribe to:
Comments (Atom)
