spon

Showing posts with label labaran duniya. Show all posts
Showing posts with label labaran duniya. Show all posts

Monday, September 3, 2018

ANA TARO AKAN RAYUWAR MARIGAYI MAMMAN SHATA A FAGEN WAKA

A Najeriya a yau ake fara wani taron masana a kan rayuwar marigayi Dr Mamman Shata da basirarsa a fagen waka.
Masana daga kasashen duniya ne za su gabatar da makala a wajen taron, wanda Cibiyar nazarin harsunan Najeriya ta shirya, tare da hadin gwiwa da Sashen Nazarin harsunan Najeriya da kuma sashen Nazarin kimiyyar harshe na jami`ar Bayero ta Kano.
Taron dai yazo ne a daidai lokacin da wasu ma`abota tsofaffin wakoki irin na shata da dangoginsa ke kukan cewa kafafen yada labarai na mai da su saniyar-ware a filayen shakatawa da suke gabatarwa a cikin shirye-shiryensu.
Wannan na faruwa ne, kasancewar hankalinsu ya fi komawa kan mawakan nanaye, suna fargabar cewa irin hkima da azancin da ke cikin tsofaffin wakokin ka iya bacewa idan aka ci gaba da tafiya haka.

Saturday, September 1, 2018

PDP ta rusa shugabanninta na Kano

Tun bayan da Kwankwaso ya koma PDP aka fara samun matsala a jihar
Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta rusa shuganninta na jihar Kano, inda ta maye gurbinsu da kwamitin rikon kwarya.
Kwamitin kolin jam'iyyar ne ya dauki matakin a wani taro da ya yi a ranar Alhamis.
Wata sanarwa da kakakin PDP na kasa Kola Ologbondiyan ya sanyawa hannu ta ce an rushe shugabancin ne nan take.
Sanarwar ba ta yi bayani ba kan dalilan da suka sanya aka rushe shugabancin jam'iyyar na Kano ba.
To sai dai wasu bayanai sun nuna cewa matakin wani yunkuri ne na mikawa Sanata Kwankwaso shugabancin jam'iyyar a Kano.
Wani makusancin jigo a jam'iyyar a Kano Malam Ibrahim Shekarau, Malam Gali Sadik ya shaida wa BBC cewa matakin uwar jam'iyyar ya jefa PDP a Kano cikin rudani.
Ya ce dama tun lokacin da Sanata Kwankwaso ya shiga jam'iyyar aka fara samun rikici, kan yunkurin kwace shugabancin jam'iyyar a jihar.

Friday, August 31, 2018

WANI DAN CHINA YA AURI YAR NIGERIA

WANI DAN CHINA YA AURI YAR NIGERIA

Thursday, August 30, 2018

BABA BUHARI BA MUNAFIKIBANE KUMA BA AZZALUMIBANE

SHUGABAN KASAR NIGERIA MAI CI AYANXU YAZIYAR CI DAKIN ALLAH ME GIRMA,WANDA DUK WANI AXXALIMI KO MUGU BAYA SAMUN DACE AWAJEN SHIGA
KO SHIN MEZAI HANA YEN NIGERIA GANE GASKIYA

SHIN DAGASKENE SANI DANJA YA AURI MARYAM YAHAYA

Shin wai dagaske ne Sani Danja ya auri maryam Yahaya ? Wannan itace tambayar da mafi yawan masu bibiyar harkar da kannywood take ciki suke yi.

A Dan tsakanin nan ne wani website ya rubuta cewa Sani Danja ya Shirya Auren Maryam Yahaya wanda hakan yaba Matar Sanin Mansurah Isah dariya had take fadin "yakamata Nima a gayyace mana ko cake ne inci"

Eh! Tabbas an nuna Sanin Ya auri Maryam Yahaya To amma a wani film mai suna Gidan biki vol. 2 Shirin Shahararren mai Gabatarwa Mallam Ibrahim Sharukh Khan.
Ba wannan ne karo na da Ya shirya irin wannan shirin ba kwanakin baya ma ya shirya makamancinsa.

SHARAR RUNJARIMA DADIN KOWA

jaruman nan da akafi sani da GIMBIYA da SA,ADATU,an tattauna da game da Role din da aka basu acinkin DADIN KOWA yadda sukace sunajin dadin wannan role din nasa

Babban bankin Najeriya CBN ya ci tarar bankuna kan MTN

MTNHakkin mallakar hotoMTN
Babban bankin Najeriya (CBN) ya ci manyan bankuna hudu tarar dala miliyan 16 (kimanin naira biliyan biyar da miliyan 800) bayan an zarge su da taimaka wa kamfanin sadarwar na MTN fitar da dala biliyan takwas (kimanin naira triliyan biyu da miliyan 900) daga kasar ba bisa ka'ida ba.
An bai wa bankunan da kamfanin MTN umarnin mayar da kudaden.
Bankunan da aka ci tarar sun hada da Standard Chartered Bank da Stanbic IBTC da Citibank da kuma Diamond Bank.MTN ta musanta zargin fitar da kudade daga kasar ba bisa ka'ida ba, kuma daya daga cikin bankunan ya ce yana tattaunawa da babban bankin kasar kan batun.
An fara bincike a kan kamfanin bisa zargin karya dokar musayar kudi a shekarar 2016 ne, amma daga baya majalisar dattawan kasar ta wanke shi daga laifi.
Dokokin Najeriya sun yarda a fitar da kudade daga kasar, amma bisa wasu sharudda.
Bankin Stanbic IBTC ya fitar da wata sanarwa inda ta ce tana tattaunawa da babban bankin kasar kan lamarin.
Kawo yanzu dai sauran bankunan ba su ce komai ba kan batun.
MTN shi ne kamfanin sadarwa da ya fi girma a nahiyar Afirka kuma hukumar kula da fannin sadarwar Najeriya ta kakaba masa tarar dala biliyan biyar a shekarar 2015 domin rashin mutunta umarnin gwamnati na katse layuka mutane miliyan biyar da ba a yi musu rijista ba.
Daga baya an rage tarar zuwa dala biliyan daya da miliyan 700.
MTN yana da masu aiki da layinsa fiye da miliyan 50 kuma kasar ta kunshi kashi 30 cikin 100 na masu aiki da mu'amala da kamfanin.
MTN ya mayar da martani
Da yake mayar da martani, MTN ya zargi babban bankin Najeriya da karya wa masu zuba jari gwiwa bayan bankin ya yi zargin cewa kamfanin ya fitar da dala biliyan takwas (wato naira tiriliyan 2.9) daga kasar ba bisa ka'ida ba.

Sanarwar da MTN din ya fitar, ta ce majalisar dattawan Najeriya ta binciki zargin fitar da kudin da aka yi wa kamfanin kuma ta gane cewa kamfanin "bai hada baki ba wajen karya dokokin musayar kudade ba."
Ta kara da cewa MTN kamfani ne mai biyayya ga doka, kuma zai kare kansa.
"Abin takaici ne cewa wadannan al'amura sun sake kunno kai domin zai karya wa masu zuba hannun jari gwiwa, kuma zai iya dakile habakar tattalin arzikin Najeriya," kamar yadda sanarwar MTN ta bayyana.

Wednesday, August 29, 2018

PDP TA FARA SAYAR DA FAM GA ‘YAN TAKARAR ZABE

Jam’iyyar adawa, PDP ta bada sanarwar fara saida fam ga dukkan masu sha’awar fitowa takarar mukaman siyasa daban-daban a zaben 2019.
A cikin wata sanarwa da Sakataren Shirye-shiryen jam’iyyar na Kasa, Austin Akobundu ya fitar, ta ya ce an fito da sayar da fam din a bisa ka’idoji da sharuddan da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta, ta Kasa, INEC ta gindaya.
Za a sayi fam na sha’awar tsayawa takarar shugaban kasa a kan naira miliyan 2, sai fam na neman fitowa takarar shugaban kasa shi kuma naira miliyan 10.
Gaba daya fam na takarar gwamna zai kama naira milyan 6, yayin da fam don takarar
Na Sanata zai kama naira miliyan 4, na Majalisar Tarayya kuma naira milyan 1.5. yayin da fam na takarar dan majalisar jiha kuwa naira 6,000.
Dukkan ‘yan takarar shugaban kasa, gwamnoni, sanatoci da majalisar tarayya, za su sayi na su fam din ne a hedikwatar PDP da ke Wadata Plaza, a Abuja.
Su kuma ‘yan takarar majalisar jiha za su sayi nasu fam din a ofishin INEC da ke jihohin su.
Sanarwar ta kuma bayyana cewa an yafe wa dukkn ‘yan takarar mata biyan kudin fam na tsayawa takara.
PDP ta ce ta rage kudin takarar fam din majalisar tarayya, domin bai wa matasa damar shiga a dama da su cikin sha’anin mulkin kasar nan.

Monday, July 9, 2018

Buhari Ya Yabawa Juriyar Saraki A Shari`Arsa

Buhari ya yabawa juriyar Saraki a shari’arsa: Yace ya zama abin koyi ga ‘Yan Najeriya
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya mayar da martani game da wanke shugaban Majalisar Dattawa Sanata Bukola Saraki da kotun koli ta yi.
Shugaban ya ce duk da kalubalen da bangaren shari’ar kasar ke fuskanta amma hakan ya nuna bangaren na aiki sosai, kuma babu wanda za a bari ya karya tsarin.
Shugaban ya fadi haka ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai magana da yawunsa Malam Garba Shehu.

“Na ga shugaban Majalisar Dattijai Bukola Saraki ya bi tafarki mafi wahala na bin matakan shari’a, ya jure, kuma daga karshe kotun koli ta ce ba ya da laifi” in ji shugaban.
Ya kara da cewa:
“Akwai wasu lokutta da dama da wasu mutane cikin rashin tunani suke neman kawo lalaci ga bangaren shari’a duk don su kare kansu maimakon mayar da hankali ga bin matakan da za su wanke kansu.”
“Abinda na yi ke nan a zabuka uku da aka zalunce ni, kafin Allah ya ba ni damar tsayawa takara a karo na hudu.” Inji Buhari
Buhari ya ce yadda Saraki ya dinga yawo tun daga karamar kotu zuwa kotu mafi girma a Najeriya ya zama babban misali da ya kamata dukkanin ‘yan Najeriya su yi koyi da shi.

Jirgin saman Najeriya zai fara zirga-zirga a Disamba - Sirika

Ma'aikatar kula da harakokin sufurin jiragen sama a Najeriya ta ce zuwa karshen shekara jirgin saman kasar zai fara aiki.
Ministan ma'aikatar Hadi Sirika ya ce zuwa watan Disamban bana yake fatan kamfanin jiragen saman na Najeriya zai fara aiki.
Sai dai batun farfado da kamfani jirgin saman na Najeriya na hadin guiwa ne da 'yan kasuwa, inda ministan ya ce ita ce hanyar kawai da ta fi dacewa da za a dauki lokaci ana cin moriyarsa.
Ya jaddada hakan ne a yayin da yake karbar takardar shedar amincewa da yarjejeniyar kasuwanci daga babban jami'in hukumar kula da mika ragamar tafiyar da kadarorin gwamnati ga kamfanoni masu zaman kansu (ICRC), injiniya Chidi Izuwah.
Ya kuma ce gabatar da takardar shedar shi ne amincewa da matsayin da ake ciki ga aikin.
Ministan ya kuma musanta ikirarin da wasu ke yi cewa farfado da kamfanin jiragen saman na kasa zai durkusar da kamfanonin jiragen sama na 'yan kasuwa ke aiki a kasar.
"Najeriya mai yawan jama'a sama da miliyan 180 tana da isassun hanyoyin da dukkanin jiragen da suka shirya wa kasuwanci za su iya aiki" in ji Sirika.
Jama'ar Najeriya mai karfin tattalin arziki a Afirka na dogaro ne da kamfanonin jiragen 'yan kasuwa masu zaman kansu.
Wasu na ganin farfado da kamfanin jirgin sama na Najeriya zai taimaka wajen samun saukin tsadar farashin tikitin shiga jiragen sama na 'yan kasuwa a Najeriya.
Ko da yake kamfanonin jiragen saman na cewa dole kujerar jirginsu ta yi tsada saboda yawan kudaden harajin da suke biyan gwamnati.
Za a iya samu wadatuwar jiragen saman zuwa wasu sassa na kasar da jiragen 'yan kasuwa ba su zuwa idan kamfanin na Najeriya ya fara aiki.
A can baya Najeriya tana da kamfanin Air Nigeria da ke zirga-zirga a kasar har zuwa kasashen waje, amma kamfanin ya durkushe saboda wasu dalilai da ke da nasaba da sakaci daga bangaren gwamnati wajen kula da lafiyar jiragen da kuma sakaci da aiki daga ma'aikata.
Durkushewar kamfanin ya haifar da rasa ayyukan yi ga ma'aikata da dama.

Jirgin kasa ya kauce hanya, ya kashe mutum 24

Jirgin da ya yi hadari a kusa da kan iyakar kasar da Bulgaria
Akalla mutum 24 ne suka mutu bayan da wani jirgin kasa ya kauce wa hanya a arewa maso yammacin Turkiyya, kamar yadda mataimakin Firaminista Recep Akdag ya ce.
Jirgin yana kan hanyarsa ne zuwa Istanbul daga Kapikule da ke kan iyakar kasar da Bulgaria.
Tarago shida na jirgin ne ya kaucewa hanya wanda ke dauke da fasinjoji kusan 360, a cewar kafar yada labarai ta kasar TRT.

Babu tabbas kan musabbabin hadarin amma mahukunta sun alakanta lamarin da rashin kyawun yanayi.
Sai dai sashin Turkiyya na CNN, ya ce rushewar wata gada ce ta haifar da hadarin.
Wata majiya a Rasha ta ce akwai 'yan yawon bude ido na kasar a cikin wadanda suka samu rauni.
Shugaba Recep Tayyip Erdogan ya tura sakon ta'aziyyarsa ga wadanda suka mutu bayan ya samu bayani daga ministocinsa.



Monday, June 4, 2018

GIYA DA SIGARI ZASUYI TASHIN GORON ZABO A NAJERIYA

GIYA DA SIGARI ZASUYI TASHIN GORON ZABO A NAJERIYA.

A yau akesa ran sabon harajin kudin giya dana taba zai fara aiki a Najeriya,  wata majiya mai tushe  tace ana sa ran shugaban kasa Muhammadu Buhari yasa hannu akan sabon tsarin harajin a yau kuma yafara aiki cikin kwanaki 90 masu zuwa.

A karkashin sabon harajin, Tabar sigari, za'a ma ta karin kashi 20 cikin dari na haraji, yayinda duk karan sigari daya zata samu karin naira 1 a shekarar 2018,  a shekarar 2019 karin haraji zai koma Naira 2 akan duk kara daya, a shekarar 2020 kuma karin harajin zai tashi zuwa Naira 2.90 a duk kara daya.

Shi kuma sabon tsarin harajin giya zai shafi Beer, stout, wines da spirits na shekara 3, daga 2018 zuwa 2020.

Ministan kudi, Misis Kemi Adeosun, tace sabon tsarin harajin giya dana taba sigarin wani matakine  na gwamnati domin rage matsalolin rashin lafiya da ke tattare da taba da giya.

Wasu Mahara Sun Kai Hari Gidan Kurkukun Minna

Wasu Mahara Sun Kai Hari Gidan Kurkukun Minna
___¥___
*
Wasu mahara sun kai wani mummunan hari a gidan kurkukun garin Minna da ke jihar Neja inda suka kashe wani jami'in hukumar kula da gidajen kurkuku tare kuma da arcewa da wasu fursunoni guda biyu.

Kakakin Gidan Kurkukun, Rabi'u Shuaibu ya ce, miyagun sun kai harin ne a daren jiya Lahadi inda suka yi musayar harbe harbe da masu tsaron gidan kurkukun wanda a sakamakon haka suka harbe wani dan Achaba wanda ya kawo wani jami'in gidan kurkukun.

Sunday, February 18, 2018

INALILAHI WA INA ILAIHIR RAJU UN GA WANI IRIN TASHIN HANKALI DA WANNAN MATAR DA TAYI

INALILAHI WA INA ILAIHIR RAJU UN GA WANI IRIN TASHIN HANKALI DA WANNAN MATAR DA TAYI


Dan allah wannan ya dace dan allah musilmai a tina da allah

INALILAHI WA INA ILAIHIR RAJU UN GA WANI IRIN TASHIN HANKALI DA WANNAN MATAR DA TAYI

INALILAHI WA INA ILAIHIR RAJU UN GA WANI IRIN TASHIN HANKALI DA WANNAN MATAR DA TAYI


Dan allah wannan ya dace dan allah musilmai a tina da allah

Wednesday, February 14, 2018

Nigeria: Za a kai 'micijin da ya hadiye N36m kotu'

Hukumar tsara jarrabawar shiga jami'a a Najeriya, JAMB, ta ce nan ba da jimawa ba za ta gurfanar da ma'aikaciyarta wacce ta yi ikirarin maciji ya hadiye N36m a kotu.
Kakakin huhumar Fabian Benjamin ya shaida wa gidan talabijin na Channels TV ranar Talata cewa yanzu haka ana ci gaba da gudanar da bincike kan Philomina Chieshe bayan an dakatar da ita daga aiki.
Bai fadi ranar da za a gurfanar da ita a gaban kuliya ba.
Misis Chieshe ita ce jami'ar da ke kula da harkokin sayar da katin da ake duba sakamakon jarrabawar ta JAMB reshen jihar Benue.
Ta yi ikirarin cewa wani "hatsabibin maciji" ya shiga ofishin hukumar inda ya je wurin da ake ajiye kudi ya hadiye naira miliyan 36.
Mai magana da yawun JAMB ya ce ba ita kadai ce ta yi korafin cewa kudin sayar da katin sun bata ba, yana mai cewa akwai "wani daga cikin ma'aikatan da ya ce ya yi hatsari inda katunan suka zube amma daga bisani mun gano cewa an yi amfani da su."
A cewarsa, "JAMB ta kudiri aniyar kakkabe dukkan mutanen da ke cin hanci da rashawa shi ya sa ka ga ba a taba samun kudin shiga a hukumar kamar wannan karon ba."



Hukumar EFCC, wadda ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, ta aike da sakon Twitter inda take cewa ba za ta yi rahama ga macijin da ke hadiye kudi ba."
'Ana tsokaci kan batun'
Tuni wasu mutane suka bude shafin Twitter mai suna Macijin Nigeria, wanda ke aikewa da sakonnin arashi kan batun.
Kazalika masu amfani da shafukan zumunta sun yi ta bayyana mamaki game da yadda micijin ya hadiye miliyoyin naira.
Wale Adetona ya ce: "Wanne irin maciji ne zai shiga ofishin JAMB ya hadiye naira miliyan 36 ba tare da ya sari mai gadi ko ma'aikacin ofishin ba?
"Ina mamaki kan yadda micijin da ke jin yunwa ya je ofishin JAMB domin yin rijistar jarrabawa amma maimakon hakan ya hadiye naira miliyan 36 daga ofishinsu da ke Makurdi", in ji Mr Aye Dee.
BBC ta yi ta kokarin jin ta bakin hukumar EFCC kan ko zuwa yanzu wanne mataki ta dauka kan wannan batu, amma har zuwa lokacin rubuta wannan labari ba ta same su ba.
A Najeriya dai an sha samun yanayi daban-daban da kudin gwamnati ke yin batan dabo, amma a iya cewa wannan ne karo na farko da aka taba zargin wata dabba da dauke kudi.

Nigeria: Za a kai 'micijin da ya hadiye N36m kotu'

Hukumar tsara jarrabawar shiga jami'a a Najeriya, JAMB, ta ce nan ba da jimawa ba za ta gurfanar da ma'aikaciyarta wacce ta yi ikirarin maciji ya hadiye N36m a kotu.
Kakakin huhumar Fabian Benjamin ya shaida wa gidan talabijin na Channels TV ranar Talata cewa yanzu haka ana ci gaba da gudanar da bincike kan Philomina Chieshe bayan an dakatar da ita daga aiki.
Bai fadi ranar da za a gurfanar da ita a gaban kuliya ba.
Misis Chieshe ita ce jami'ar da ke kula da harkokin sayar da katin da ake duba sakamakon jarrabawar ta JAMB reshen jihar Benue.
Ta yi ikirarin cewa wani "hatsabibin maciji" ya shiga ofishin hukumar inda ya je wurin da ake ajiye kudi ya hadiye naira miliyan 36.
Mai magana da yawun JAMB ya ce ba ita kadai ce ta yi korafin cewa kudin sayar da katin sun bata ba, yana mai cewa akwai "wani daga cikin ma'aikatan da ya ce ya yi hatsari inda katunan suka zube amma daga bisani mun gano cewa an yi amfani da su."
A cewarsa, "JAMB ta kudiri aniyar kakkabe dukkan mutanen da ke cin hanci da rashawa shi ya sa ka ga ba a taba samun kudin shiga a hukumar kamar wannan karon ba."



Hukumar EFCC, wadda ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati, ta aike da sakon Twitter inda take cewa ba za ta yi rahama ga macijin da ke hadiye kudi ba."
'Ana tsokaci kan batun'
Tuni wasu mutane suka bude shafin Twitter mai suna Macijin Nigeria, wanda ke aikewa da sakonnin arashi kan batun.
Kazalika masu amfani da shafukan zumunta sun yi ta bayyana mamaki game da yadda micijin ya hadiye miliyoyin naira.
Wale Adetona ya ce: "Wanne irin maciji ne zai shiga ofishin JAMB ya hadiye naira miliyan 36 ba tare da ya sari mai gadi ko ma'aikacin ofishin ba?
"Ina mamaki kan yadda micijin da ke jin yunwa ya je ofishin JAMB domin yin rijistar jarrabawa amma maimakon hakan ya hadiye naira miliyan 36 daga ofishinsu da ke Makurdi", in ji Mr Aye Dee.
BBC ta yi ta kokarin jin ta bakin hukumar EFCC kan ko zuwa yanzu wanne mataki ta dauka kan wannan batu, amma har zuwa lokacin rubuta wannan labari ba ta same su ba.
A Najeriya dai an sha samun yanayi daban-daban da kudin gwamnati ke yin batan dabo, amma a iya cewa wannan ne karo na farko da aka taba zargin wata dabba da dauke kudi.

Monday, January 1, 2018

Zan sa kafar wando daya da masu boye fetur — Buhari

Farashin mai daga 'yan bumburrutu na da tsada sosaiShugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ce shi zai yi maganin wadanda suka haddasa tsadar man fetur a fadin kasar.
Shugaban ya dauki alwashin yin haka ne a wani jawabin da ya yi wa 'yan kasar na sabuwar shekarar 2018.
Shugaba Buhari ya nuna bakincikinsa kan wahalar da 'yan Najeriya suka shiga a lokacin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara saboda tsadar man fetur wadda ya ce wasu 'yan Najeriya ne suka haddasa ta.
Ya ce shi ba zai lamunci irin wahalar da 'yan Najeriya suka sha ba a lokacin bukukuwan duk da matakan da kamfanin man fetur na kasar (NNPC) ya dauka na samar da mai a wuraren ajiyan mai.
Shugaba Buhari ya lashi takwabin gano musabbabin yi wa 'yan Najeriya gabadaya abin da ya kira ci-da-ceto.

Ya kara da cewar shi zai hana ko wacce kungiya da ta haddasa matsalar damar iya sake haddasa ta.
A karshen shekarar da ta gabata ne dai Najeriya ta fara fuskantar tsadar man inda babu mai a mafi yawan gidajen mai kuma masu sayar mai din suke sayar wa kan farashin da ya dara naira 145 da gwamnati ta amince da shi.
Wannan ya janyo ce-ce-kuce tsakanin gwamnatin Najeriya da kungiyar dillalan man fetur ta kasar.
Wasu rahotanni sun ce an samu tsadar man ne saboda tsadar danyen mai a kasuwar duniya wadda ta sa kudin man fetur ya zama naira 171 kan ko wane lita, yayin da kudin da gwamnatin kasar ta amince a sayar da mai bai wuce naira 145 ba.
Tsadar mai ka iya sa tsadar rayuwa ta ta'azzara

Zan sa kafar wando daya da masu boye fetur — Buhari

Farashin mai daga 'yan bumburrutu na da tsada sosaiShugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ce shi zai yi maganin wadanda suka haddasa tsadar man fetur a fadin kasar.
Shugaban ya dauki alwashin yin haka ne a wani jawabin da ya yi wa 'yan kasar na sabuwar shekarar 2018.
Shugaba Buhari ya nuna bakincikinsa kan wahalar da 'yan Najeriya suka shiga a lokacin bukukuwan Kirsimeti da sabuwar shekara saboda tsadar man fetur wadda ya ce wasu 'yan Najeriya ne suka haddasa ta.
Ya ce shi ba zai lamunci irin wahalar da 'yan Najeriya suka sha ba a lokacin bukukuwan duk da matakan da kamfanin man fetur na kasar (NNPC) ya dauka na samar da mai a wuraren ajiyan mai.
Shugaba Buhari ya lashi takwabin gano musabbabin yi wa 'yan Najeriya gabadaya abin da ya kira ci-da-ceto.

Ya kara da cewar shi zai hana ko wacce kungiya da ta haddasa matsalar damar iya sake haddasa ta.
A karshen shekarar da ta gabata ne dai Najeriya ta fara fuskantar tsadar man inda babu mai a mafi yawan gidajen mai kuma masu sayar mai din suke sayar wa kan farashin da ya dara naira 145 da gwamnati ta amince da shi.
Wannan ya janyo ce-ce-kuce tsakanin gwamnatin Najeriya da kungiyar dillalan man fetur ta kasar.
Wasu rahotanni sun ce an samu tsadar man ne saboda tsadar danyen mai a kasuwar duniya wadda ta sa kudin man fetur ya zama naira 171 kan ko wane lita, yayin da kudin da gwamnatin kasar ta amince a sayar da mai bai wuce naira 145 ba.
Tsadar mai ka iya sa tsadar rayuwa ta ta'azzara

Sunday, December 31, 2017

Nigerian troops kidnapped Boko Haram members from western Nigeria

The Nigerian military said they had kidnapped Boko Haram from the area
The Nigerian military said it had arrested several suspected Boko Haram militants who attacked a military base in the state of Yobe state of Yobe.
Reports indicate that the militants had abducted villages in the area near Nigeria and Niger.
However, the commander of the Boko Haram militants, Operation Lafia Dole, Major General Nicholas Rogers, told the BBC that military and military forces were kidnapped by Boko Haram.
He added that security forces used a warcraft during a long-term war expedition.
But he said he could not now prove the losses of lives or fatalities in the area.

Meanwhile, some reports say some suspected Boko Haram militants attacked the Maiwa village near Maiduguri, capital of Borno State, killing at least four people.
Information sources said the victims were kidnapped on Saturdays and went to the forest to find the fireplace.
The commander of the armed forces, Boko Haram insisted on Boko Haram militants saying they should convert and put their weapons in place. He said that anyone who put his weapons back and was converted, the army would not expect it.